Yajin aikin ASUU
Gwamnatin tarayya ta bada umarnin dakatar da albashin duk malaman jami'ar da suka ki yin rijitsa da Integrated Personnel and Payroll Information System (IPPIS) da gaggawa. Malaman da abin ya shafa ba za a biya su albashin watan Ja
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a jiya Alhamis, 9 ga watan Janairu, ya fada ma mambobin kungiyar malaman jami’a (ASUU) da su bayar da hadin kai a manufar yaki da rashawar gwamnati ta hanyar amincewa da tsarin IPPIS.
Shuwagabannin kungiyar Malaman jami’o’in Najeriya, ASUU sun ki yarda su bayyana ma manema labaru sakamakon tattaunawar da suka yi da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar gwamnati Aso Rock Villa game da IPPIS.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shiga wata ganawar sirri da shuwagabannin kungiyar Malaman jami’a, watau ASUU, inda ake sa ran tattaunawarsu za ta tattara ne game da batun sabon tsarin biyan albashi na bai daya, watau IPPIS.
Jami’ar jahar Kaduna ta dakatar da wani jami’inta mai suna Bala Umar wanda ake kira da suna A.B Umar biyo bayan tuhumarsa da wata daliba ta yin a cewa ya taba nemanta da nufin lalata lokacin da yake jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi ma Sanatocin Najeriya albishirin shan jifa daga wajen yan Najeriya nan bada jimawa ba.
Yanzu haka Ma’aikatan Jami’a za su sake shiga wani sabon yajin aiki a Najeriya. A ‘yan majalisar wakilai tarayya da dattawa su na ta faman kira ga Ma’aikatan jami’o’in su hakura su maida wukakensu.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU, ta yi kira da babbar murya na neman gwamnatocin kasar nan da su mike tsaye wajen bayar da fifiko da kuma muhimmancin gaske a fannin inganta harkokin ilimi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kungiyar tana cewa dama fa ba wai ta janye yajin aikin na dindindin bane haknan, sai data shimfida sharadin cewa janyewar wucin gadi tayi, kamar yadda shugabanta, Biodun Ogunyemi ya bayyana.
Yajin aikin ASUU
Samu kari