Yajin aikin ASUU
Shugaban kungiyar malaman jami’o’i ta ASUU, Farfesa Biodun Ogunyemi ya yi ma Sanatocin Najeriya albishirin shan jifa daga wajen yan Najeriya nan bada jimawa ba.
Yanzu haka Ma’aikatan Jami’a za su sake shiga wani sabon yajin aiki a Najeriya. A ‘yan majalisar wakilai tarayya da dattawa su na ta faman kira ga Ma’aikatan jami’o’in su hakura su maida wukakensu.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya ASUU, ta yi kira da babbar murya na neman gwamnatocin kasar nan da su mike tsaye wajen bayar da fifiko da kuma muhimmancin gaske a fannin inganta harkokin ilimi.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito kungiyar tana cewa dama fa ba wai ta janye yajin aikin na dindindin bane haknan, sai data shimfida sharadin cewa janyewar wucin gadi tayi, kamar yadda shugabanta, Biodun Ogunyemi ya bayyana.
Haka kuwa aka yi, kungiyar Malaman ta tubure ta cigaba da daka yajinta ba tare da kakkautawa ko sauraron kiraye kirayen da jama’a mata na ta janye yajin aikin ba, har sai bayan wata tattaunawa da tayi da wakilan gwamnatin tarayya
Zaman ASUU da Malaman Jami’a bai haifar da ‘Dan mai ido ba. A mako mai zuwa ASUU za ta fitar da matsaya game da yajin aiki inji Shugaban na ASUU Ogunyemi. Kwanaki kun ji cewa babu ranar dawowa daga yajin aikin.
An tashi baram baram ba tare da cimma matsaya ba a zaman tattaunawa daya gudana tsakanin kungiyar Malaman jami’o’in Najeriya, ASUU, da gwamnatin Najeriya akan yajin aiki na dindindin da ASUU ta shiga tun kimanin wata daya daya shu
A ranar Laraba 26 ga watan Satumba ne shuwagabannin kungiyar kwadago suka yanke hukuncin shiga yajin aikin sai baba taji don ganin sun tilasta ma gwamnatin Najeriya biyan naira dubu hamsin da shida(N56,000) a matsayin karancin alb
Za ku ji cewa Gwamnatin Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ta saki makudan kudin da su ka haura Biliyan 1 ga Malaman Jami’ar Tarayya ta Nsukka da su ka dade su na jiran tsammani. Tun 2009 dai wadannan kudi su ka makale.
Yajin aikin ASUU
Samu kari