Yajin aikin ASUU
Gwamnatin Tarayya ta galabaitar da ASUU a tsakiyar annobar COVID-19. Ahalin a yanzu ASUU ta na yajin aikin da ya sa aka shafe watanni 2 ba a biya su albashi ba.
Kungiyar malamai masu koyarwa a jami'a (ASUU) a ranar Alhamis ta shawarci gwamnatin jihar da na jihohi da su goyi bayan rufe kasar nan ta hanyar samar da kayayy
Haddaddiyar kungiyar malaman jami'o'in Najeriya (ASUU) ta sanar da shiga yajin aikin sai baba-ta-gani. Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi,
Gwamnati ta biya Farfesohin da ke karbar makudan kudi N58, 000 a Fubrairu. Da mamaki ace shugabannin Jami’a da ake biyan Miliyoyi sun koma karbar dubunnai.
Kungiyar malaman jami’a ta ASUU ta bayyana cewa ta cimma yarjejeniya kwakkwara tare da gwaamnatin tarayya a kan yajin aikin jan kunne da ta tafi a yanzu haka.
Mun ji labari Kungiyar ASUU za ta cigaba da yajin aiki duk da zaman da aka yi da Gwamnati jiya. Faresa Biodun Ogunyemi ya bayyana wannan jiya da yamma a Abuja.
An shiga wata gana wa tsakanin gwamnatin tarayya da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i (ASUU) a Abuja. An shiga ganawar ne a ginin ma'aikatar kwadago da sa
Ministan kwadago yace yajin aikin da ‘Yan ASUU su ka tafi bai halatta ba. Dr. Chris Ngige ya yi wannan bayani ne jiya a gaban ‘Yan jarida jiya a Aso Villa.
Watakila Ma’aikatan Jami’a su yi yajin aiki a a kan karin albashi. Kungiyar SSANU ta ce sai dai su ji labarin karin albashin a makwabta.
Yajin aikin ASUU
Samu kari