Yajin aikin ASUU
Za ku ji yadda zaman karshe na Malaman Jami’a da Gwamnati ta kaya. An yarda za a kammala biyan duk wasu kudin ASUU ke bi daga Mayun 2021 zuwa Fubrairun 2022.
Shugabannin ASUU da gwamnatin tarayya sun tattauna akan yajin aikin malaman jami'o'i, kuma daga yadda al'amara suke tafiya, malamai na duk shirye-shiryn komawa.
Mun ji cewa Kungiyoyin National Professional Group da Northern Nigerian Youths Frontiers sun bukaci gwamnonin Zamfara da Borno su sa baki domin a bude Jami’o’i.
Gwamnatin tarayyar Najeriya yayin taron tattaunawa da ta ke yi da kungiyar malaman jami'o'i na kasa, ASUU ta yi amince za ta biya malaman kudi N30bn na allawus.
Jagororin ASUU za ta zauna da Gwamnati kan dogon yajin-aiki da ta ke yi a yau. Wakilan gwamnatin Buhari za su zauna da Kungiyar ASUU an jima da rana a Abuja.
Za a iya la’akari da UTAS a madadin IPPIS wajen biyan albashi. Da alamu ana neman kai ga maslaha a yajin aikin da ake yi kamar yadda Chris Ngige ya nuna jiya.
Kungiyar ASUU ta shiga labule da jagororin majalisar dattawa a yau Litinin, 12 ga watan Oktoba, suna tattaunawa ne kan tsarin biyan albashi na bai daya, IPPIS.
Shugaban Kungiyar ASUU ya maidawa Shugaban kasa Muhammadu Buhari martani. Kungiyar ASUU ta ce sai dai ta mutu wajen kare martabar Jami’o’in gwamnati a Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta fadawa Malaman Jami’a da ke zaman banza, su koma aikin gona. Ministan ilmi ya ce Malaman da ke yajin aiki a Najeriya su rike aikin gona.
Yajin aikin ASUU
Samu kari