Yajin aikin ASUU
Yin watsi da wannan sabon tsari ya sanya gwamnatin tarayya ta yanke shawarar dakatar da biyan albashin dukkanin malamai mambobin ASUU da suka ki shiga tsarin.
Wani kwamitin hadin gwuiwa (JAC) tsakanin kungiyar kananan ma'aikatan jami'o'i (NASU) da kungiyar manyan malaman jami'o'i (SSANU) ya sanar da shigarsu yajin aik
Hukumar da ke sa ido kan jami’o’i a Najeriya NUC, ta ce ta fara tattaro bayanai daga jami’o’i a fadin kasar domin tabbatar da shirinsu na komawa bakin aiki.
Shugaban ASUU na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi, ne ya sanar da hakan yayin da ya ke gabatar da jawabi a wurin taron bude wani dakin daukan darasi mai cin daliba
Shugaban kungiyar ASUU na kasa, Farfesa Bidoun Ogunyemi, sho ne ya bayyana hakan yayin zantawa da manema labarai na gidan Talabijin din Channels a ranar Laraba.
Kungiyar ASUU ta yi gargadin cewa, kada a kuskura a buɗe makarantu tukunna duba da yadda ake ci gaba da fama da annobar korona wadda ta hana ruwa gudu a kasar.
'Yan harkar mai sun fara tunanin tafiya yajin aiki. Kungiyoyin mai PENGASSAN da NUPENG sun fara barazanar tafiya yajin aiki ne saboda maganar tsarin IPPIS.
Malaman Jami’a sun ce Gwamnatin shugaba Buhari ta samu BVN dinsu ta bayan fage a bankuna. Kungiyar Malaman jami’a ta ASUU ta na iya zuwa kotu a game da wannan.
Ministan kwadago da samar da aikinyi, Chris Ngige ya gargadi malaman jami’a na ASUU da su dawo tattaunawar janye yajin aiki ko kuma su yabawa aya zaki nan gaba.
Yajin aikin ASUU
Samu kari