Arewa
Tashar wutar lantarki ta kasa ta samu matsala, wanda ya haddasa duhu a wasu yankuna. Kamfanonin rarraba wuta na aiki don dawo da wutar cikin gaggawa.
Gwamnatin Najeriya ta sanya hannu kan kafa sabon kamfanin siminti a jihar Kebbi. Kamfanin zai samar da aiki ga mutane 45,000 idan aka kammala shi a jihar.
Imam Fuad Adeyemi ya soki matakin da wasu gwamnatocin jihohin Arewa suka dauka na kulle makarantu a lokacin watan Ramadan. Ya ce akwai siyasa a ciki.
Shugaban APC, Dr. Abdullahi Umar Ganduje da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin sun sake raba PDP da ɗaruruwa magoya bayanta a Arewa.
Mako guda bayan addabar wasu yankuna a jihar Kebbi, jami’an tsaro tare da hadin guiwar ‘yan sa-kai sun kawar da jagoran ‘yan kungiyar Lakurawa, Maigemu.
Mai martaba sarkin Wase da ke ƙaramar hukumar Wase a jihar Filato, Alhaji Muhammad Sambo Haruna ya naɗa sabon waziri duk da rikicin da ke faruwa.
Air Marshal Hasan Abubakar ya tabbatar da mutuwar ‘yan sa-kai 11 a harin jirgin sojin sama, yayin da rundunar NAF ke daukar matakan rage aukuwar irin wannan kuskure.
Dokar hana zirga-zirga a Gombe daga 12:00 na dare zuwa 5:00 na asuba na hana bata-gari aikata laifuffuka. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya yi karin bayani.
Yayin da ake maganganu kan rufe makarantu a Ramadan, Majalisar shari’ar Musulunci ta goyi bayan matakin a Ramadan, tana cewa hakan zai taimaka wa dalibai.
Arewa
Samu kari