Arewa
A jihar Katsina, Abubakar Kusada na jam'iyyar APC ne ya lashe zaben maye na mazabar Kankia/Kusada/Ingawa. Kusada ya samu kuri'u 48,518, fiye da na dan takarar da ke biye ma sa, Abdulssamad Yusuf na jam'iyyar PDP. Da yake sanar da
Ya ce akwai kadoji guda 5 cikin kududufin masu launuka daban-daban kuma kowannen su yana da kogon da ya ke zaune wadda ta hade da Rafin Benue da Donga da Katsina Ala. A cewarsa idan rani ya zo kadojin na sulalewa zuwa rafin amma d
A daren jiya, Asabar, ne hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ya bayyana jam'iyyar APC a matsayin wacce ta yi nasarar lashe zaben maye gurbi na kujerar majalisar wakilai ta mazabar Ekiti/Irepodun/Isin/Oke-Ero. Da ya ke sanar da sa
Nasiru Ingawa, tsohon mai bawa tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema, shawara a kan kudaden tallafin man fetur na bayar da shaida a gaban kotu a yau, Talata. Bayan ya yi rantsuwa a gaban alkali, Ingawa ya bayyana yadd
Hukumar Bayar da Agajin Gagagwa na Kasa (NEMA) ta sanar da cewa mayakan Boko Haram sun kai farmaki kauyen Bale Shuwa da ke karamar hukumar Jere na jihar Borno a daren Asabar inda su ka sace shanu, raguna da akuyoyi. Mai kula da ay
Dan takarar gwamnan APC a jihar Taraba, Sani Abubakar, ya karbi magoya bayan Mama Taraba, tsohuwar ministar jam'iyyar da ta koma jam'iyyar UDP domin yin takarar gwamna, fiye da 5000. Masu canja shekar sun hada da shugabannin jam'
INEC ta saki sunayen ne a cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Festus Okoye, kwamishinan hukumar mai kula da bangaren yada labarai da ilimantar da ma su kada kuri'a. Za a yi zaben maye gurbin ne a mazabar Kankia/Kusada/Ingawa
Yankin arewa ya samar da shugabannin kasa da dama, wasu alkaluma sun ce arewa ta samar da shugabannin Najeriya 8 da su ka mulki kasar a karkashin mulkin soji da kuma farar hula. Sai dai sabanin fahimtar wasu na cewar dukkan shugab
Rikici ya kaure tare da doke-doke a tsakanin shugabanni da wasu fusatattun matasa da ke zargin jagororinsu sun ha'ince su a kan kyautar kudin shan ruwa, N300,000, da gwamnan jihar Jigawa, Badaru Abubakar, ya bawa gamayyar kungiyoy
Arewa
Samu kari