Arewa
Gamayyar kungiyoyin Arewa sun yi Allah wadai da kudurorin gwamnonin kudu kan cewa dole ne jami'an tsaro su nemi izini daga gwamnan jiha kafin su aiwatar aiki.
'Yan bindiga, sun dira wani sansanin masu fasa duwatsu, sun sace wani mutum tare da hallaka wani. Tuni an binne wanda aka kashe yayin da ake jiran kiransu.
Jihohin kudu goma sha bakwai sun amince baki daya cewa shugaban Najeriya na gaba ya fito daga yankin su, lamarin da zai kawo cikas ga burin manyan yan siyasa.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana aniyar kafa sabuwar jam'iyyar siyasa da za ta ke amsa manufofinsa. Ya zabi gwamnoni uku su jagoranceta.
Wasu iyalai sun bakunci lahira bayan cin tuwon dawa, lamarin, da ya jefa mai gidan cikin damuwa. Mahaifinsu ya ce lamarin ya zo masa kamar wasan kwaikwayo.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Yariman Bakura ya bayyana amincewarsa da jagorancin gwamna Matawalle. Ya ce dama gwamna ne ke jagorantar jam'iyyar APC a jiha.
Wasu daga cikin daliban Islamiyya da aka sace a wata makarantar Islamiyya dake jihar Neja sun samu damar kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka yi garkuwa das
Gwamna Matawalle ya koma APC, lamarin da ya yi wa jam'iyyar dadi. An shirya gagarumar liyafa da za ta gudana gobe don karbar gwamnan zuwa jam'iyyar APC mai ci.
Jam'iyyar PDP ta garzaya kotu domin dakatar da gwamnan jihar Zamfara Matawalle daga kowa jam'iyyar APC. An tabbatar da komawar gwamnan zuwa APC a jiya Lahadi.
Arewa
Samu kari