Arewa
Shugabannin kudu da arewa a Najeriya sun yabawa gwamnonin kudu maso gabas bisa yin tir da 'yan kungiyar IPOB. Shugabannin sun ce hakan zai fi kyau ga Najeriya.
Mutanen Zaria, sun dauki mataki kan magance matsalar 'yan bindiga a yankinsu. Rahoto, ya bayyana yadda jama'ar gari suka yi sallolin Al-Qunuti da addu'o'i.
Jami'an tsaro na farin (SSS) sun cafke wani mawaki a karo na biyu da ake jin wakarsa ta soki mutuncin Annabi. An cafke shi domin kubutar dashi daga kisa a Kano.
An yi musayar wuta tsakanin 'yan bindiga da sojoin Najeriya, lamarin da ya kai ga kishe 'yan bindiga 15 da kuma jarumin soja daya. An gano gawarwakinsu a daji.
Shugaba Buhari ya bayyana cewa, ba kowane dan siyasa ne zai amince ya mikawa mulkin kasar ba. Ya bayyana cewa, dole ne dan siyasar ya cika wata ka'ida mai kyau.
Dr Joseph Albasu Kunini, Kakakin majalisar dokokin jihar Taraba ya yi wani zance da zai bawa mutane da dama a arewa mamaki dangane da batun hana kiwo a fili a a
Jami'an tsaro sun kame wasu manyan buhunna makare da kudade a jihar Kano. An ce wani jirgin ne kawo kudaden daga kasar waje, ba a kuma gano wanda ya mallakesu b
Rahoton da Legit ya samo ya bayyana cewa, an yi amfani da motar mahaifin wani dalibi wajen sace daliban kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi.
Biyo bayan sace daalibai a kwalejin gwamnatin tarayya dake Yauri a jihar Kebbi, wani dan majalisa ya tabbatar da faruwar lamarin kasancewar mazabarsa ce yankin.
Arewa
Samu kari