Arewa
Yayin da ake gab da bikin babbar sallah, sufeta janar na yan sandan ƙasar nan, IGP Usman Baba, ya bada umarnin ɗaukar matakan tsaro masu tsauri a wurin ibada.
Wani lauya ya bayyana bukatar gwamnatin Buhari ta amince wa talakawa suke mallakar bindigogin AK 47 domin kare kansu daga manyan 'yan bindiga a sassan kasar.
Yayin da ake cikin yanayin damina musamman a yankunan da ake noma a Najeriya, wani ruwan sama mai ƙarfi tare da ambaliya ya lakume rayuwar mata 2 da dabbobi.
Kungiyar Shuwagabannin Matasan Arewa (NYLF) ta bayyana bukatar gwamnonin kudu ga shugaban kudu a 2023 a matsayin rashin hankali, cin fuska, da kuma tsokana.
Rahotanni da muke samu sun shaida cewa, gwamnatin jihar Kano ta kame Sheikh Abdujabbar bayan gabatar da mukabalan da ta bayyana gaskiyar lamarinsa makon jiya.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan majalisar jihar daga yankin arewa sun ce arewa ta cancanci ci gaba da rike shugabancin kasar har bayan wa’adin shugaba Buhari.
Rundunar sojojin Najeriya sun fatattaki 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a wani yankin jihar Borno. An ruwaito cewa, an hallaka da dama daga cikin 'yan ta'adda
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bayyana dalilin da yasa gwamnatin Buhari ya zama ya yi fice da dukkan gwamnatoci da aka yi a baya tun kafa Najeriya
Jami'an tsaro a jihar Kaduna sun kubutar da wasu mutane da 'yan bindiga suka yi awon gaba dasu, ciki har da wani dalibin makarantar Bethel da aka sace a baya.
Arewa
Samu kari