Arewa
Kwamishinan 'yan sandan jihar Filato, ya bayyana bukatar kowa ya kame bakinsa, da kama suna kan cewa, ga wadanda suka yi kisan da aka a ranar Asabar a Jos.
Wata gada ta rugude a jihar Jigawa, inda ta hallaka wasu mutane da dama ciki har da wasu masu neman aikin soja da ba a dauka. An ce ambaliyar ruwa ne sanadi.
Kungiyar kiristoci ta CAN ta magantu kan matsayinta bisa kashe-kashen da suka faru a jihar Filato na musulmai. Ta ce ba ta da hannu kuma ta yi Allah wadai.
Jami'ar Jos ta dage jarrabawar zango na biyu da ake kan yi saboda kashe-kashe da aka yiwa musulmai matafiya a wani yankin Jos a birnin jihar ta Filato a jiya.
Kungiyar makiyaya Fulani ta miyetti Allah ta yi zazzafan martani bayan da aka kashe musulmai da dama a wani yankin jihar Filato da sanyin safiyar jiya Asabar.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke wasu mutane 12 da ake zargi da hannu cikin kashe musulmai da dama a wani yankin jihar Filato, ana kuma kan bincike akansu.
Tsohon Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda Najeriya ta gagara cimma wani abin kirki cikin shekaru 40 da suka gabata. Ya bayyana haka ne a Kaduna.
Bauchi - Wani matsanancin ruwan sama da aka tafka a jihar Bauchi ya lakume rayukan mutum biyar tare da yin kaca-kaca da amfanin gonakin mutane 1,567 a jihar
Gwamnatin jihar Neja ta ce ba za ta tattauna da 'yan ta'adda ba, kuma ba za ta biya kudin fansa ba. Wannan na zuwa ne bayan sace wani kwamishina a jihar ta Neja
Arewa
Samu kari