Akwa Ibom
Ana zargin wani jami'in dan sanda a Akwa Ibom da kashe wani mutum har lahira a wani biki da gwamna jihar, Udom Emmanuel ya samu halarta. Lamarin ya faru ne a ranar Alhamis a Ikot Ukab, karamar hukumar Nsit Ubium da ke jihar Akwa
Kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito, Daraktan Bankin Duniya a Najeriya reshen Afirka, Rachid Banmessaoud, shi ne ya ba da wannan sanarwa cikin wata rubutacciyar wasika ta lambar yabo da ya aike da ita zuwa gwmnatin jihar.
Kamar yadda jaridar The Nation ta ruwaito, kakakin hukumar 'yan sandan jihar, Odiko Mac-Don Achibe, ya bayar da tabbacin wannan mummunan lamari da cewar ya auku ne a ranar juma'ar da ta gabata cikin yankin Afis Nsit.
Gwamnatin jahar Akwa Ibom ta sayo wasu shanu guda 2,000 daga kasar Brazil domin kiwata, a wani mataki da tace zai samar da isashshen naman miya ga jama’an jaharta.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito jahar Legas kadai tana da kashi 20 na jimillan bashin da jahohin Najeriya talatin da shida har ma da babban birnin tarayya Abuja ta ci, inda jimillan bashin ya tashi akan naira tiriliyan 5.376.
Tsoho mai ran karfe, sunan wani tsoho kenan mai shekaru 77 wanda yake jan mota da wuyansa sobada tsananin karfin sa, kuma yana jan mutane 15 da hannu daya
Akwa Ibom
Samu kari