Akwa Ibom
Gwamna Udom Emmanuel ya ce bai taba samun wani kudin yaki da Coronavirus a hannun Gwamnatin Tarayya ba. A cewarsa babu ficika da ta shigo hannunsa daga Abuja.
Manyan kungiyoyi da ‘Yan siyasa sun fara fafutukar ganin Ibo sun karbi mulkin kasa, su na kokarin ganin Inyamuri ya zama Shugaban kasa a zaben 2023 mai zuwa.
Sai dai gwamnan yace ba za su iya yin fatali da tallafin abincin ba sakamakon kyauta aka basu, kuma a al’adarsu basa mayar da hannu kyau baya, sai ya zamo butul
A jihar Akwa Ibom an tsige wannan kwararren Likita daga aikin yaki da cutar COVID-19 saboda wani sabani da aka samu bayan ya yi wa mutane gwajin Coronavirus.
Gwamnatin jahar Akwa Ibom ta dauki matakin kulle iyakokinta da makwabta jahohi tare da hana zirga zirgan ababen hawa daga shiga ko fita jahar har sai yadda hali
Wani matashi mai yi ma kasa hidima a karkashin tsarin NYSC, mai suna Corper Saeed Olakunle ya samu tabuwar hankali bayan ya zane wani dalibi a makarantar da yake koyarwa a garin Nsit Ibom na jahar Akwa Ibom.
PDP ta karbe kujerar muhimiyyar APC a Majalisar Dattawan Tarayya a zaman dazu. An rantsar da sabon Sanatan Jam’iyyar PDP a Majalisa ne bayan lashe zaben Akwa Ibom.
Mun ji cewa INEC ta kashe zabukan karashen da su ka gudana a Akwa Ibom da Cross Rivers. Hukumar INEC ta ruguza zaben da ta yi a Jihohin saboda sabawa doka.
Jam’iyyar PDP ta yi nasara a duka zaben kujerun Majalisar da aka yi a jiya. An tika Ministan Shugaba Buhari da kasa a mai-men zaben.
Akwa Ibom
Samu kari