Akwa Ibom
Wasu yan Bindiga sun kai sabon hari ofishin yan sanda a jihar Akwa Ibom da safiyar yau Laraba, Inda suka hallaka ɗan sanda ɗaya tare da lalata wani ofishi.
Kwamishinan yan sandan jihar Akwa Ibom ya bayyana cewa hukumar sa ta rasa jami'an yan sanda 21 da motoci 11 a hare-haren da yan bindiga suka kai faɗin jihar.
Yan bindiga da ake zargin mambobin IPOB ne sun kai mugun farmaki ofishin 'yan sanda dake Odoro Ikpe a karamar hukumar Ini ta jihar Akwa Ibom. Jami'ai shida.
Kayayyakin hukumar zaɓe sun ƙone ƙurmus a wata gobara da ta tashi a ofishin INEC ɗin dake jihar Akwa Ibom. Shugaban hukumar na jihar ya tabbatar da faruwar haka
Yanzu haka sojojin Najeriya sun fara ayyukansu na binciko wasu 'yan ta'adda da suka kai hari karamar hukumar Essien Udim dake jihar Akwa Ibom. Garinsu Akpabio.
An Kashe mutum ɗaya kuma an yi awon gaba da wasu 15 a wani rikice da ya ɓarke tsakanin mazauna garin Ugbo dake jihar Abia da na Ikpanja dake jihar Akwa Ibom.
Etang Umoyo, sanata mai wakiltar mazabar Akwa Ibom ta Kudu a zamanin jamhuriya ta uku da aka rushe ya rasu yana da shekaru 71 a duniya, LIB ta ruwaito. Tsohon s
Shugaban jam'iyyar PDP na jihar Akwa Ibom, Udo Ekpenyong ya rasu.Ekpenyong ya rasu a ranar Litinin a Uyo kamar yadda wani jami'in gwamnatin jihar Akwa Ibom.
Za ku ji cewa Ministan harkar Neja-Delta ya karyata rade-radin bada cin hancin Naira Biliyan 1.75. Ana jita-jitar ya bada Daloli domin ya bada mukami a NDDC.
Akwa Ibom
Samu kari