Aisha Buhari
Kamar dai yadda Hausawa su ke cewa ‘Na ka shi ne na ka’. Shugaban kungiyar na ACF Musa Kwande ya bayyana cewa ‘Dan takarar Arewa zai marawa baya a 2023.
Kwamred Shehu Sani ya bada labarin wani Abokinsa da ke sukar marasa goyon bayan kudirin Social Media inda yace duk Sanatan da bai tare da kudirin SM da #HateSpeech ya fito ya yi magana.
Zainab Bagudu ta doke mutane da-dama wajen wata kyautar jagorancin Igbere TV. Hadimai da Ministocin Buhari su na cikin wadanda ake sa ran za su lashe wannan kyauta.
Uwargidar Najeriya Aisha Buhari ta tara Malamai sun yi wa Najeriya addu’o’in musamman. Hajiya Buhari ta yi wa Maza huduba su yi koyi da Annabi a Ranar Mauludi.
Wannan karo mun kawo maku labarin wata Yarinyar Shugaban Najeriya da ke auren Yaron Attajirin Amininsa a Katsina. Jama'a da dama ba su da labarin wannan Baiwar Allah.
A halin yanzu sabon rikici ya barke da Matar Shugaban kasa da ‘Ya ‘Yan Mamman Daura kumar har wasu sun fara kira ga Majalisa da binciki rikicin da ake yi a cikin Fadar Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Fatima ta kara da cewa daga baya bayan Yusuf, babban dan shugaba Buhari, ya dawo daga kasar Jamus, inda aka duba lafiyarsa bayan ya yi hatsari a babur, sai shugaba Buhari ya canja wa Mamman Daura gida saboda za a ajiye Yusuf a gid
Sadiya Umar Farouq, ita ce ministar sabuwar ma'aikatar jinkai, raya al'umma da kuma kula da aukuwar bala'i, wadda shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kirkira a zangon gwamnatinsa na biyu.
Dangane da jitar-jitar cewa ta yi yaji ne saboda shugaba Buhari na shirin kara aure, watau zai mata kishiya, Aisha ta ce wacce aka ce Buhari zai aura bata ce komai ba a kan labarin sai bayan da ranar da daka ce za a daura auren ta
Aisha Buhari
Samu kari