Aisha Buhari
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari ta bayyana hakan ne a wani sakon na alhini kan mutuwar Mallam Funtua da ta wallafa a shafukanta na dandalan sada zumuta.
Sai kuma Mrs Sherifat Aregbesola, matar tsohon gwamnan jihar Osun, Mr Rauf Aregbesola; da Ibijoke Sanwo-Olu, matar gwamnan jihar Legas Mr Babajide Sanwo-Olu.
Wani Jagoran APC a Arewacin Najeriya ya karyata rade-radin canza sheka daga Jam’iyya. Malam Nuhu Ribadu ya karyata rade-radin canza sheka daga Jam’iyyar APC.
Bayan rikicin Aso Villa, wani kwamiti ya yi bincike, ya wanke Mukarraban Uwargidar Shugaban kasa Aisha Buhari. Yanzu Dogarin Aisha Buhari ya dawo bakin aiki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya fatattaki dogaransa 20 a kan karantsayen da ake samu a kan tsaro; harbin da aka yi a fadar Aso Rock da kuma al'amarin Kebbi.
Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari ta sha caccaka a kafar sada zumuntar zamani ta Twitter bayan ta yi wallafar tunawa da ranar yaran Afrika.
Dukkan jami'an tsaron da ke da hannu a harbin da aka yi a fadar shugaban kasa da ke Abuja an sako su kuma an sauya musu wurin aiki, majiya mai karfi ta sanar.
Aliyu Abdullahi, kakakin uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce uwar dakinsa ta daina magana a kan al'amarin da ya faru tsakaninta da Sabiu Yusuf.
Da farko dai fadar shugaban kasa ta yi gum a kan faruwar lamarin tare da kin bayyana takamaiman halin da ake ciki dangane da batun. Amma, a cikin wani jawabi da
Aisha Buhari
Samu kari