Aikin Hajji
Kazalika, ya yaba wa kokarin kungiyar wajen magance rigingimun da aka shafe shekara da shekaru ana fama da su a kasashen Syria, Libya da kuma shiga cikin lamarin tsirarun Musulmin yankin Rohingya a kasar Myammar. Wannan shine karo
Tsohon shugabar kasar Najeriya a mulki soji, Abdulsalamu Abubakar, ya ziyarci shugaba Buhari a kasar Saudiyya domin gana wa ta musamman. Babu wata sanarwa ko bayani a kan dalilin ganawar shugabannnin biyu a kasar Saudiyya. Shugaba
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gana da wakilan al'ummar Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya a ranar Talata, 21 ga watan Mayu, 2019. Yayin takaitacciyar ganawar tasu, wakilan 'yan Najeriya dake zaune a kasar Saudiyya, sun sanar
Buhari ya ziyarci kasar Saudiyya ne domin gabatar da aikin Umrah. Ganawar ta shugaba Buhari da Tinubu da ragowar manyan mutanen na zuwa ne a daidai lokacin da ya rage kwanaki kalilan a rantsar da shi a matsayin zababben shugaban
Mun samu labari cewa wadanda za su tafi aikin Hajji ta Adamawa za su biya kudin da bai kai sauran jihohi ba. Mahajattan Adamawa za su biya Miliyan 1.5 domin su sauke farali a bana.
Jami'an yadda labarai na hukumomin, Malam Yunusa Abdullahi da Muhammad Lawal sun bayyana hakan ne a cikin sanarwar da suka fitar a Kaduna da Abuja. Sanarwar ta ce Cibiyar Kula da Aikin Hajji na Kasa ta amince da N1, 549,297.09 a m
Hukumar ta kwastam ta ce labarin ba gaskiya ba ne, a saboda haka masu neman aikin su kiyaye da kafafen dake yada labarin. Sannan ta kara da cewa yanzu haka hukumar na matakin tantance takardu da bayanan masu sha'awar aiki da ita
Hukumomin kasar Saudiyya sun saki Zainab Aliyu, matashiyar nan 'yan Najeriya da aka kama bisa zarginta da shiga da kwaya kasar saudiyya. A jawabin da babban sakatare a ma'aikatar harkokin kasashen waje ta Najeriya ya fitar, ya ce
Gwamnan Kano ya gwangwanje wasu ma'aikata da manyan filaye a Kano, kuma cikin wadanda suka dace har daNasir Zango, wanda aka ba takardar mallakar fili a Bandirawo. Don haka Nasir Zango yace zai kyautar da filin.
Aikin Hajji
Samu kari