Aikin Hajji
Jami’an EFCC sun ce su na zargin Hukuma da cin ragowar kudin Mahajjata a hajjin wata shekara. Hukumar ta EFCC ta kama mutane uku har ta yi masu tambayoyi.
Gwamnan jahar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya sanar da sunan Malam Sani Dalhatu a matsayin sabon shugaban hukumar kulawa da jin dadin alhazai ta jahar Kaduna.
Kwanan nan Musulmai za su samu garabasar zuwa aikin Hajji a kasar Saudiyya yayinda Zhikrullahi Hassan, zababben Shugaban hukumar aikin hajji ya yi alkawarin yanke farashin kudin da ake biya.
Ladanin Masallacin Masjid Al Sulaiman dake Jeddah a kasar Saudiyya ya mutu yayin jiran lokacin kiran Sallar Asuba. Ladanin mai suna Abdul Haq al Halabi ya mutu yayin da yake zaune yana karatun Alqur'ani mai girma kafin lokacin kir
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sabon Sheikh Zikrullah Olakunle Hassan a matsayin sabon shugaban hukumar kula da jin dadin alhazai ta Najeriya biyo bayan karewar wa’adin mulkin tsohon shugaban hukumar, Abdullahi Mukhtar.
Da alamun cewa aikin Hajji zai kara tsada a 2020 bayan Saudi ta ribanya kudin takardun zama na biza, Masu komawa Hajji a shekara mai zuwa sai sun yi da gaske domin kudi ya tashi.
Wannan shine karo na farko da kasar Saudiyya ta bayar da irin wannan dama kuma ta yi hakan ne domin bawa baki masu yawon bude ido damar ziyartar kasar domin yawon bude ido ko shakata wa. A sanarwar da hukumar kula da harkokin bude
An kama wasu mutane biyu da su ka rika damfarar jama’a da sunan mai girma gwamnan Bauchi har su na masa alkawarin kujerun hajji a saukil Kwamishinan ‘yan Sanda Habu Sani ya bayyana wannan.
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Aikin Hajji
Samu kari