Aikin Hajji
Da alamun cewa aikin Hajji zai kara tsada a 2020 bayan Saudi ta ribanya kudin takardun zama na biza, Masu komawa Hajji a shekara mai zuwa sai sun yi da gaske domin kudi ya tashi.
Wannan shine karo na farko da kasar Saudiyya ta bayar da irin wannan dama kuma ta yi hakan ne domin bawa baki masu yawon bude ido damar ziyartar kasar domin yawon bude ido ko shakata wa. A sanarwar da hukumar kula da harkokin bude
An kama wasu mutane biyu da su ka rika damfarar jama’a da sunan mai girma gwamnan Bauchi har su na masa alkawarin kujerun hajji a saukil Kwamishinan ‘yan Sanda Habu Sani ya bayyana wannan.
Mutum 570 sun tsure a sararin samaniya bayan jirgin aikin Hajj ya samu matsala wajen tashi. Tuni ma har an soma duba ainihin abin da ya faru inda ake zargin Matukin jirgin da laifi a Najeriya.
Rahotanni sun kawo cewa an kwaso rukunin karshe na Alhazan jihar Kaduna da suka shiga jerin wadanda suka yi aikin hajjin bana na 2019, a kasar Saudiyya. Mahajjatan sun dawo ne a yau Asabar, 7 ga watan Satumba.
Kasar Saudiyya ta karrama Gwamnan Kano. An ware Gwamnan Kano an ba shi wata babbar kyauta. Wannan karramawa ta biyo bayan gamsuwa da kyakkyawan shirin Jihar Kano ne a aikin Hajji.
Wata kungiya mai zaman kanta dake kula da ayyukan Hajji da Umra ta duniya, Hajji and Umra Forum ta karrama gwamnan jahar Kano, Abdullahi Umar Ganduje sakamakon gamsuwa da tayi da kyakkyawan shirin da jahar Kano ta yi ma alhazanta
Bayan kammala aikin hajjin bana, gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya aike da kyautar naira dubu biyar-biyar ga kowane daya daga cikin Alhazan Kano 3,170 dake kasa mai tsarki.
Shugaban majalisar ya bayyana hakan ne ga manema labarai a harabar filin jirgin saman kasa-da-kasa na Nnamdi Azikiwe dake Abuja, yayin dawowa daga kasar Saudiyya inda ya gudanar da aikin hajji a bana.
Aikin Hajji
Samu kari