Aikin Hajji
Hukumar aikin Hajji ta ƙasa, NAHCON, ta bayyana cewa yan Najeriya musamman maniyyata su fara shiri tun yanzun domin bana zasu samu damar aikin Hajjin 2022.
Manyan attajirai da yan kasuwa sun garaya Madina domin gudanar da aikin Umrah bayan taron zuba jarin da suka halarta tare shugaba Muhammadu Buhari a Riyadh.
Hukumar jin dadin alhazan Najeriya NAHCON ta bayyana cewa da yardar Ubangiji bana maniyyata a Najeriya zasu samu zuwa kasa mai tsarki don gudanar da aikin Hajji
Hukumar jin dadin alhazan Najeriya NAHCON ta bayyana farin cikinta bisa soke dokokin kariya daga cutar COVID-19 da gwamnatin kasar Saudiyya take a farkon makon.
Jihar Kano ta bayyana cewa, maniyyata aikin Hajjin 2021 za su iya zuwa domin karbar kudadensu da suka biya domin zuwa Hajjin 2021 da ya gudana ba tare da su ba.
Ƙasar Saudi Arabia ya ta bayyana cewa mutum 60,000 ta amince zasu yi aikin hajjin bana a faɗin duniya saboda annobar cutar COVID19, 15,000 daga cikin ƙasar.
Masarautar Saudiyya ta bayyana cewa, dukkan wanda zai zo aikin Hajji dole ne sai ya yi allurar rigakafin Korona. Hakan wani yunkuri ne na dakile yaduwar cutar.
Hukumar kula da aikin hajji ta kasa ta bukaci 'yan Najeriya su daina daurawa gwamnati nauyin tallafi wajen gudanar da aikin hajji. Ta bada shawara kan tanadi.
Gwamnan Jihar Legas, Mista Babajide Sanwo-Olu ya yi kira ga masu niyyar zuwa aikin hajji a jihar su rungumi sabon tsarin tara kudin kujerar hajji da jihar ta bu
Aikin Hajji
Samu kari