Aikin Hajji
Hukumar kula da jin dadin alhazai, NAHCON, ta sanar da kudaden kujerun hajji na bana. Hakan na zuwa ne bayan hukumar ta yi la'akari dukkan lamuran da suka shafi
Hukumar alhazai ta ƙasa ta sanar da cewa za'a jigilar mahajjatan bana 2022/1443 daga Najeeiya zuwa ƙasa mai tsarki mako mai zuwa ranar 9 ga watan Yuni, 2022.
Hukumar ta fitar da sanarwar a hukumance game da sabon tsarin, wanda ke hana mahajjata daukar Zamzam - ruwan rijiyar Zamzam zuwa kasashensu gabanin Hajji...
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Kano ta baiwa maniyyata zuwa hajji wa’adin kwanaki bakwai domin su kammala biyan kudinsu. Ta kuma ce tsoffi ba za su ba.
Wasu maniyyata aikin Hajjin bana a jihar Legas a ranar Litinin sun mamaye gidan gwamnatin Alausa domin nuna rashin amincewarsu da karin 100% na farashin hajji.
Labari da duminsa daga kungiyar Red Crescent a kasar Saudiyya na nuna cewa mota dauke da maniyyata masu ziyarar Masallacin Annabi (SAW) dake Madina sun samu had
Hukumar kula da mahajjata ta ƙasa ta bayyana yadda ta kasafta kujerun aikin Hajjin bana 2022zuwa jihohi da sauran sashi daban-daban na ƙasar nan a shirin da tak
A ranar Laraba, Gwamnatin Jihar Zamfara ta tura malaman addinin musulunci 97 zuwa kasa mai tsarki don yin Umrah musamman domin addu’o’i akan kawo karshen ta’add
Gwamnatin kasar Saudiyya ta baiwa Najeriya kujerun Hajji 43,000 a shirin ibadar Hajjin da za'a yi bana 2022. Daily Trust ta ruwaito cewa majiyoyi daga cikin huk
Aikin Hajji
Samu kari