Ahmed Ibrahim Lawan
‘Yan Majalisa sun shake DPR, an aikawa NNPC da CBN sammaci a makon nan. Majalisa ta taso NNPC, CBN da DPR a gaba ne a kan zargin satar danyen mai da ake yi.
Sanatan jihar Borno Ali Ndume ya sake caccakar Gwamnatin Shugaba Buhari ya ce babu abin gani-a-yaba a shekarar 2020 game da tsarin SIP da aka kawo a Najeriya.
Shugaba Buhari ya sare da alkawarin kawo karshen barnar cin hanci da rashawa a ra’ayin Wole Soyinka, ya ce ba don haka ba, da yanzu wasu da yawa na kurkuku.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, a jiya ya ce majalisar tarayya bata da dalilin da zai sa ta yaki shugaban kasa Muhammadu Buhari saboda wasu ba.
Wani shaidan da EFCC ta kira a kotu ya tona badakalar da aka yi a baya inda Kamfanoni da ‘Yan Majalisa su ka rika raba ribar da aka samu kwangilolin mazabu.
Kungiyar SERAP tana so a hana Shugaban kasa Buhari saida kadarorin Najeriya. Kungiyar za ta sa kafar wando daya da Gwamnati a kan bashi da saida kadarori.
Shugaban majalisar dattijai ta kasa ya shawarci shugabanni a Najeriya da su mai da hankali su yi aiki ba wai su ke ba da uzuri su ki tabuka komai wa jama'a ba.
Alkali ya soki hukuncin da aka zartar a shari’ar zaben Majalisar Bayelsa da Seriake Dickson. Har yanzu ba a kammala shari’ar zaben kujerar Sanatan a Kotu ba.
A cikin 2010 Ma’aikatar tsaro ta bada kwangilar N960m, kuma ta fitar da kudin babu amincewar FEC. Majalisa ta bankado badakalar nan bayan shekaru kusan biyar.
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari