Ahmed Ibrahim Lawan
Ahmad Lawan ya bayyana sirrin hadin-kan ‘Yan Majalisar PDP da APC a karkashinsa. Lawan ya ce Sanatocin APC, PDP da YPP sun hada-kai a kan yi wa kasa hidima.
Mun ji cewa Sanatocin Najeriya sun ba Isa Pantami da NSA shawarar yadda za a magance garkuwa da mutane inda su ka ce a rika gano masu garkuwa da mutane ta salularsu.
Babban lauyan Najeriya, kuma ministan shari’a, Abubakar Malami yayi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan da kuma kaakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila tare da wasu shuwagabannin majalisun biy
‘Dan Majalisar Arewa ya samu karin matsayi a Majalisar Afrika. A jiya ne dai aka nada Hon. Fulata Shugaban ‘Yan Majalisar Afrika ta Yamma a matsayin Shugaban IPU na kasashen da ke makwabtaka da Najeriya.
A gobe Laraba, 25 ga watan Satumban 2019, za a rantsar da sabbin shugabannin kwamitocin majalisar dattawa da aka nada kamar yadda shugaban majalisar, Sanata Ahmed Ibrahim Lawan ya bayyana
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya yabawa mutanen Delta ta tsakiya bayan ya yi nasara a kotu. Omo Agege ya ji dadin tika ‘Yar takarar Jam’iyyar PDP da kasa a zaben na bana.
Shugaban majalisar ya bayyana hakan ne ga manema labarai a harabar filin jirgin saman kasa-da-kasa na Nnamdi Azikiwe dake Abuja, yayin dawowa daga kasar Saudiyya inda ya gudanar da aikin hajji a bana.
Kungiyar Najeriya a kasar Afirka ta Kudu, a ranar Lahadi ta bayar da tabbacin yadda ajali ya yi wa wani mai shekaru 43 shiga wuri, Benjamin Okoronkwo, direban motar tasi dan asalin garin Okposi da ke karamar hukumar Ohaozara.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ahmad Lawan da Attajirun dan kasuwa, Alhaji Aliko Dangote suna daga cikin manyan bakin da suka hallarci dauren auren Fatima Abdullahi Sule diyar gwamnan Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule. An daur
Ahmed Ibrahim Lawan
Samu kari