![Na koma Legas da zama ne saboda na ceci rayuwata - Adam A Zango](https://cdn.legit.ng/images/560x315/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
Adam A Zango
![Na koma Legas da zama ne saboda na ceci rayuwata - Adam A Zango](https://cdn.legit.ng/images/560x315/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
![Adam A Zango ya zama jarumin farko da kamfanin YouTube ya bawa kambun azurfa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7b2a578d3700660d.jpeg?v=1)
![Babu zancen son kai: Ni da Ali Nuhu ne babbar matsalar masana'antar Kannywood - Adam A Zango](https://cdn.legit.ng/images/360x203/vllkyt19ltfj3hfsqo.jpeg?v=1)
![Adam A Zango ya sake jaddada fitar shi daga Kannywood, bayan yaki yarda ya fito a wani sabon fim](https://cdn.legit.ng/images/360x203/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
![Ni ba shegiya ba ce da ubana, martanin Umma Shehu ga Adam Zango kenan bayan wani sabon rikici ya barke tsakanin su](https://cdn.legit.ng/images/360x203/0190f1ae76654ba4.jpeg?v=1)
![A Zango ya raba guraben tallafin karatu ga fadar Sarkin Zazzau, APC da PDP](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1cedb6a5de9ea78f.jpeg?v=1)
![San barka: Jarumi Adam A Zango ya ware kimanin miliyan 47 domin daukar nauyin karatun dalibai 101(hotuna)](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
Tsohon jarumin Kannywood, Adam A. Zango ya ware wasu miliyoyin naira domin daukar nauyin karatun wasu dalibai marasa gata. A bisa ga wasu hotuna da rubutu da ya wallafa a shafinsa na Instagram, sun nuna cewa jarumin zai dauki nauy
![Adam Zango ya kashe N46.75m wajen daukan nauyin karatun dalibai 101, hotuna](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
A wani sako da ya wallafa a shafinsa na dandalin sada zumuta (Instagram), Zango ya bayyana cewa, "na ji dadin samun damar taimakon masu karamin karfi. Yana daga cikin burin rayuwata na taimaki jama'a, musamman kananan yara, ina ji
![Fina-finan Hausa: Jaruman Kannnywood 7 masu tashen kudi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/50d590bd3a99b4d4.jpeg?v=1)
A yayin da masana'antar shirya fina-finan Hausa da ake kira Kannywood ke kara bunkasa, wata jaridar Najeriya correctng.com dake kawo labaran masana'antun nishadantarwa na kasa ta wallafa sunayen jarumai 7 da ta ce sune kan gaba in
![Fitattun jarumai mata guda 9 da suka shahara sanadiyyar Adam Zango, jarumin yayi alkawarin karrama daya daga cikinsu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1a756bb59f12a5e0.jpeg?v=1)
A yau jarumi Adam A Zango ya tuna baya inda ya wallafa hotunan jarumai mata guda tara wadanda dukkansu ya bayar da muhimmiyar gudummawa wajen shahara da karbuwar su a duniya wasu daga cikin su sunyi aure wasu kuma suna nan ana...
![Karshen zance: Daga yanzu Adam A Zango zai dinga sakin fina-finansa a yanar gizo 'YouTube'](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8e15780c70eb1c58.jpeg?v=1)
Tsohon fitaccen dan wasan Kannywood kuma mawaki Adam A Zango ya bayyana cewa daga yanzu zai dinga sakin fina-finan sa ne a yanar gizo ma'ana YouTube domin masu kallo su je su kalla a ciki...
![Adam A Zango ya fadi yadda zai koma sakin fina-finai bayan barin dandalin Kannywood](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt5anfe1p3ml7.jpeg?v=1)
Shahararren jarumin nan na masana’antar shirya fina-finan Hausa ta dandalin Kannywood, Adam A. Zango, ya yi karin haske dangane da matakin da ya dauka bayan ficewar sa daga masana'antar makonni kadan da suka gabata.
![Jaruman da suka fita daga masana'antar Kannywood sun fara dana sanin fita - Shaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4f3f72765d0d9cfc.jpeg?v=1)
Duk wanda yake bibiyar abubuwan da suka shafi masana'antar Kannywood ya san cewa an sha wata badakala a 'yan kwanakin nan da suka wuce. Badakalar da aka sha din kuwa ita ce maganar kama wani babban mai bada umarni a cikin fina...
![Yadda mutane 4 suka Musulunta a sanadi na - Adam A. Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
Tsohon jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Adam A. Zango ya bayyana cewa mutane hudu ne suka Musulunta a sanadiyar fim dinsa na ahlul Kitabi.
![Farawa da Bismillah: 'Yammata 15 sun amsa tayin Adam A Zango na fitowa a sabon fim din sa saura 15 a fara tantancewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b41a989d93ed6ec9.jpeg?v=1)
Bayan fitowar jarumin a wani sabon bidiyo da ya sanya a shafinsa na Instagram yana kira ga 'yammata 'yan kasa da shekara 18 masu sha'awar shiga fim su cika wani fam domin daukarsu a wani sabon shiri da zai fara yi, yanzu dai...
Adam A Zango
Samu kari