Adam A Zango
Jarumi Adam Zango ya saki bidiyo inda ya ke bayyana cewa zai rabu da matarsa saboda ta fifita kasuwancinta fiye da aure. Yace ya gama aure kuma ba zai sake ba.
Shahararren dan wasan nan na Hausa kuma mawakin zamani, Adam A. Zango ya cika shekaru da auren amaryarsa, Safiya Chalawa, a ranar Alhamis, 26 ga watan Mayu.
Tsohuwar matar fitaccen jarumin Kannywood, Adam A Zango, Amina Uba Hassan, ta dawo cigaba da yin fina-finai a masana'antar, Daily Trust ta rahoto. Amina, wacce
Amaryar shahararren jarumin nan na Kannywood, Adam A Zango watau Safiya Umar Chalawaa ta samu karuwa. Allah ya azurta ma'auratan da samun haihuwar diya mace.
'Yar wasar kwaikwayo na masana'antar Kannywood, Ummi Rahab, ta yi magana kan dambarwar da ke tsakaninta da shahrarren dan wasa kuma mawaki, Adamu A. Zango.
Fitaccen jarumin Kannywood, Adam A. Zango, ya kwarara addu'o'i ga Rahama Sadau a kan batancin da aka yi wa manzon Allah a karkashin hotunan da ta wallafa jiya.
Shahararren dan wasan Hausa kuma mawakin zamani Adam A. Zango, ya fede biri har wutsiya game da dangantakar da ke tsakaninsa da hukumar tace fina-finai ta Kano.
A cikin makon nan mafiya yawancin masu bibiyar shafukan sada zumunta na 'yan fim da na labarai da sauran su kama daga Facebook, Instagram zuwa ga Whatsapp...
A rayuwa komai yana iya sauyawa abinda kake tsoro ka iya baka tausayi wata rana abinda ke baka tausayi ka iya baka tsoro, haka masoyi kan zama makiyi kamar...
Adam A Zango
Samu kari