![Adam A Zango ya sanya damarar lalata tarbiyyar 'yammatan Musulmai na arewa - Datti Assalafiy](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8e15780c70eb1c58.jpeg?v=1)
Adam A Zango
![Adam A Zango ya sanya damarar lalata tarbiyyar 'yammatan Musulmai na arewa - Datti Assalafiy](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8e15780c70eb1c58.jpeg?v=1)
![Yanzu Yanzu: Daga yau 15 ga watan Agusta na fita daga Kannywood – Adam A. Zango](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3df09d1e837d54a2.jpeg?v=1)
![Wata rana yadda nake bada labarin shiga gidan yari kaima haka zaka bayar – Zango ga Sanusi Oscar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
![Yanzu Yanzu: Adam A. Zango ya yi hadarin mota a Nijar](https://cdn.legit.ng/images/360x203/35e5a88ec83a303f.jpeg?v=1)
![Tirkashi: Sabuwar rigima ta barke tsakanin Adam A Zango da wata matar aure da ta zagi amaryarsa](https://cdn.legit.ng/images/360x203/6e9d5c64a8b0c952.jpeg?v=1)
!['Yar Aljannah: Kofa a bude take ga kishiya - Martanin amaryar Adam A Zango ga wata budurwa da ta bayyana tana son mijinta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/11ab3805a825bcc3.jpeg?v=1)
![Wata sabuwa: An kusa daina sanya Zee Preety a harkar fina-finan Hausa - Adam A Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e13eebbee92cf544.jpeg?v=1)
A wani bidiyo da aka hasko fitacciyar jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood Zulaihat Ibrahim wacce aka fi sani da Zpreety, an hasko ta tana cin abinci, yayin da shi kuma shahararren jarumin nan Adam A Zango yake daukarta a bidiyo.
![Kurunkus: Motata ce Adam A. Zango ya zabga muku karyar ya saya miliyan 23 - Zulaihat Ibrahim](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e13eebbee92cf544.jpeg?v=1)
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, wacce tauraruwarta ke haskawa a masana'antar Kannywood, Zulaihat Ibrahim, wacce aka fi sani da Zpreety, ta yi wata muhimmiyar magana akan motar da Adam Zango yace ya saya naira miliyan 23...
![Kannywood: Adam Zango ya nuna sabuwar motar kece raini ta miliyan N23m da ya saya (Hotuna)](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e591433094050248.jpeg?v=1)
Bisa ga dukkan alamu liyafa na cigaba da bunkasa ga fitattacen jarumin Kannywood, Adam A Zango. A kwana-kwanan nan ne jarumin ya dauki hoto tare da sabuwar motar da ya siya ta alfarma mai suna Wrangler Jeep wacce aka kiyasta kudin
![Kundin Kannywood: Saura kadan ya rage na auri Nafisa Abdullahi da Fati Washa - Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/82b75e700896e35e.jpeg?v=1)
A wata hira da ya yi da manema labarai fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan Adamu Zango ya bayyana cewa saura kiris ya rage da ya auri Nafisa Abdullahi da Fati Washa, kafin daga baya abubuwa suka sauya...
![Kannywood: Dalilin da ya sa nake auri-saki – Adam Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/099453b75fe4bb21.jpeg?v=1)
Fitaccen jarumin nan na dandalin shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Adam A Zango wanda aka fi sani da Prince Zango ya bayyana dalilin da ya sa yake yawan auran mata kuma daga bisani ya rabu da su.
![Labaran Kannywood: Mahaifiyata ta ce duk wanda ya sake zagina na rama ba ta yafe mini ba - Adam Zango](https://cdn.legit.ng/images/190x107/037657975af41d8c.jpeg?v=1)
A wata hira da manema labarai suka yi da fitaccen jarumin fina-finan Hausan nan wato Adam A Zango, ya bayyana cewa ya yi matukar mamaki kuma yaji kunya sosai da har Ali Nuhu, wanda ya dauka a matsayin abin koyi, yaya...
![An daga daurin auren Adam Zango wanda zai yi a karo na 6 zuwa bayan karamar sallah](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt488km3oliut.jpeg?v=1)
Shahararren dan wasan Hausan nan Adam A. Zango, wanda aka fi sani da Prince Zango ya daga shirinsa na kara aure a karo na shida, har zuwa bayan sallah karama. A wata sanarwa da ya sanya a shafinsa na Instagram a ranar Talatar...
![Zumudin sabuwar amarya: Ba zan kara sakin aure ba - Adam Zango ya dauki alkawari](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkytfv6jdg7mt1o.jpeg?v=1)
Da yake nuna dokinsa a kan ssbuwar matar da zai aura, Zango ya ce yana gayyatar kowa da kowa zuwa daurin aurensa. Sannan ya kara da rubutun cewar zai kasance da sabuwar amaryar har abada. "Zan auri sahiba ta, Safiyya, kuma za ta
![Adam Zango ya maida martani bayan Ali Nuhu ya kai sa Kotu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkytm7fgkmfmdm4.jpeg?v=1)
Ku na da labari cewa Masana’antar kannywood ta kama da wuta sakamakon rikici da ya barke tsakanin manyan jarumai guda biyo wato Ali Nuhu da kuma jarumi Adam A Zango wanda har hakan takai ga zagi da cin mutunci.
Adam A Zango
Samu kari