Abun Bakin Ciki
Rahotanni sun kawo cewa mutane shida sun hallaka sakamakon ruwan sama kamar dab akin kwarya da aka zuwa a jihar Jigawa. Mutane biyar sun mutu ne a karamar hukumar Kirikissamma yayinda mutum guda ya mutu a wani gini da ya rufto a k
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin, ya bayyana fargabarsa kan yadda adadin al'ummar Najeriya ke ci gaba da karuwa babu kakkautawa, lamarin da ya ce yana matukar razanar da shi.
Duk da kasancewarsa dalibi mai matukar hazaka da basira, kwamitin ladabtawa na jami'ar ABU ya amince tare da bayar da shawarar a kori Zakzaky tare da shugaban kungiyar dalibai Musulmai a jami'ar, Sani Daura, saboda rawar da suka
Da yake bayyana yadda lamarin ya afku, Dakta Ajayi, aboki ga marigayin, ya ce: "Victoria Popravko ta gayyaci Gbolade Ejemai gidanta a ranar Jama'a, 8 fa watan Agusta, 2019, domin su tattauna wasu maganganu. "Babu wanda ya zargi
Magidanci, wanda aka ce direban jirgin ruwa ne, ya mutu ne sakamakon tashin gobara a lokacin da yake shakata wa a dakin burwarsa ranar 10 ga watan Augusta. Wani ma'abocin amfani da dandalin sada zumunta, Victor James, ne ya sanar
Duk da cewar an samu karancin bayanai dangane da rasuwar fitaccen malamin yayin tattara wannan rahoto, mun samu cewa mutuwa wadda ta yiwa malamin yankar kauna ta tari hanzarin sa tun da safiyar ranar Alhamis.
Tsohuwar jarumar ta bar wasika kafin mutuwar ta inda ta amsa cewa ita ta kashe diyarta, Shruti, mai shekaru 17, daliba a makarantar sakandire dake Thane. A cikin wasikar, jarumar ta bayyana cewa tana cikin damuwa mai tsanani. Saka
A ranar Asabar 10 ga watan Agusta, akalla rayukan mutane 11 ne suka salwanta a yayin da wani mummunan hatsari ya ritsa da wasu motocin haya biyu da ya auku cikin garin Damba na karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara.
Injiya Umar Mukhtar, kwararre a kan tanadi da sarrafa amfanin gona da kayan abinci, shi ne ya bayar da shaidar hakan a ranar Laraba yayin horas da manoman tumatir yadda ake tanadi da kuma sarrafa amfanin gona.
Abun Bakin Ciki
Samu kari