Abuja
Yayin gabatar da lakcar mai taken “yaki da cin hanci da kirkirar arziki a Musulunci”, Ustaz Umar y ace, “matsalar mu ba ta rashin manufar gwamnati ko rashin samun dama ba ne, matsalar mu ta rashin yin amfani da damar mu ne. Buhari
Wata mai tallar abinci ta kashe kan ta bayan an zarge ta da maita. Rahotanni sun bayyana cewar matar, mai shekaru 31, ta kasha kan ta ne a daren jiya, Asabar. An ce ta tsunduma cikin tekun Naija da misalign karfe 9:00 na daren jiy
Wata mata mai suna Onise Ismail ta gamu da ajalinta a hannun wasu mutane da ba tabbatar da su ba, inda aka tsinci gawarta a gidanta dake rukunin gidaje na Citec, unguwar Mbora, kan babbar titn Jabi, a babban birnin tarayya Abuja.
Dansanda mai kara, Edwin Ochayi ya bayyana ma Kotun cewa Anikwe ta kai musu karar Jazhi a ofishin Yansanda dake Karu, a ranar 25 ga watan Afrilu, inda ta ce a ranar 9 ga watan Afrilu ne Jazhi ya yi barazanar kasheta.
Matashin ya amsa cewar ya zubar da hakora 7 daga bakin Sattish Kasara, dan asalin kasar Indiya kuma manajan wani kamfanin haka rijiyoyi, Bolaji Drilling Company dake Minna a jihar Neja. Lamarin da ya faru a yankin Tunga dake Minna
‘Yan wala-walar na amfani da ,yan dabaru wajen raba mutane da kayan su, musamman kudi, ta hanyar sajewa da fasinjoji a cikin motocin haya. An samu kudin, Dalar Amurka miliyan $2m, da suka zambaci wani fasinja bayan sun lallaba shi
Alhaji Kawu Baraje, shugaban mambobin jam’iyyar PDP da suka canja sheka zuwa APC kafin zaben 2015, y ace ba zasu fice daga jam’iyyar APC ba kamar yadda rahotanni ke bayyanawa ba. Ya bayyana haka ne yau, Litinin, ga manema labarai
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito an gurfanar da baban bolan mai suna Ado Gambo mai shekaru 20 da haihuwa a gaban Kotu ne sakamakon tuhumarsa da laifin sata, inda ake zarginsa da satar wani babban karfen Rodi..........
Daya daga cikin tsofin gwamnonin jam'iyyar PDP da suka kafa jam'iyyar APC ya fita daga jam'iyyar a yau, Alhamis, 10 ga watan Mayu, 2018 kamar yadda na hannun dama da shi kuma tsohon sakataren sa na gwamnati, Alhaji Kazeem Adio, ya
Abuja
Samu kari