Abuja
Tun a ranar Tallata ne Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta nesanta kanta daga rahotanni dake yawo a kafafen yada labarai cewar ta bayar da umarnin tsare sarkin dogaranta (ADC), Sani Baban-Inna, bisa zargin
Gwamnan ya bayyana cewar duk dan takarar shugaban kasar dake adawa da gudanar da taron gangamin jam’iyyar PDP a Fatakwal dan bakincikin cigaban tattalin arzikin jihar Ribas ne kuma ba zai taba goya masa baya ba. Wike na wadannan
Idan baku manta ba, Yuguda na cikin tsofin gwamnonin PDP da hukumar yaki da cin hanci da yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ke sansana domin ko a 'yan kwanakin nan saida hukumar ta garkame wani gidansa. Mohammed Abubakar, gwam
Wata sabuwar kungiyar ‘yan Najeriya mazauna kasar Amurka (Nigerian-America Development Advocate) sun mamaye gaban ofishin majalisar dinkin duniya (MDD) domin nunawa duniya goyon bayansu ga takarar shugaba Buhari a zaben 2019. Muta
A sakamakon binciken cibiyar da jaridar Bloomberg ta wallafa, Teneo ta bayyana cewar amma idan jam'iyyar APC ta hada kan 'ya'yanta tare da dinke barakar dake cikinta, to zasu kai ga nasara. "Sakamakon zaben Osun ba kankanuwar illa
Ita ma wata shugaban kungiyar rajin kare hakkokin kananan yara da mata daga kasar Ghana, Uwargida Obaapa Awindor ta tabbatar da cewa matsalar safarar mutane ba farau bane a Najeriya, kuma be kebanta da kasar kadai ba.
Mun samu cewa tashar jirgin kasa mai jigilar gajeren zango daga garin Abuja zuwa cikin tantagwaryar birnin ta fara aiki gadan-gadan a ranar Litinin din da ta gabata kamar yadda kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito.
A kokarin cigaba da inganta aiyukanta na yaki da ta'addanci, hukumar sojin sama ta kasa (NAF) ta bude wani katafaren dakin binciken laifuka ta hanyar ilimin kimiyya a Ikeja dake jihar Legas. Bayan binciken laifuka, dakin gwaje-gwa
Lauyan hukumar ICPC, Mista Henry Emore, ya shaidawa kotun cewar Masari ya karbi cin hancin miliyan N50m a ranar 27 ga watan Nuwamba na shekarar 2014 daga hannun wani kamfani, Hamshakin Ventures Ltd, amadadin wasu ‘yan majalisar wa
Abuja
Samu kari