Abuja
An hangi Atiku, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP a zaben 2019, yana hira cikin raha da manyan 'ya'yan jam'iyyar APC yayin halartar daurin auren. Manyan 'yan siyasan da suka samu halartar wajen bikin sun hada da tsohon
A makon jiyanne hukumar EFCC ta cafke Shehu Sani bisa zarginsa da zambar wani dan kasuwa a Kaduna makudan miliyoyi. Tuni tsohon Sanatan ya bayyana cewa wasu makiyansa na siyasa ne suka tunzura dan kasuwar har ya shigar da korafins
Babban Limamin Kubwa a Abuja, Malam Abdurrahim Yahaya Muhammad ya ce masaukin da suka ba wa wasu masu sana’ar achaba a makarbarta a garin, ya matukar taimakawa wajen jaddada tsaro da kuma magance kutsen da wasu matsafa keyi...
Hukumar EFCC ce ta nemi kotun ta bata izinin cigaba da tsare Adoke har zuwa lokacin da zata kammala shiri domin gurfanar da shi a gaban kotu. Da yake yanke hukunci a kan bukatar da EFCC ta mika a gaban kotunsa, Jastis Musa ya bayy
Majiyar Legit.ng ta ruwaitojirgin ya tashi daga tashar jirgin kasa dake garin Rigasa na jahar Kaduna da misalin karfe 10 na safe, sai dai bai yi nisa ba ya ci karo da yan bindiga a daidai garin Katari, kimanin kilomita 70 kafin sh
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai farmaki wani gari, Kabi-Mangoro dake cikin karamar hukumar Kuje na babban birnin tarayya Abuja, inda suka bindige wata mata da wasu mazaje guda uku babu gaira babu dalili.
Rundunar Yansandan Najeriya ta kama kan uwar gami, kuma ummul aba’isu a yunkurin fashi da makami da wasu miyagun yan bindiga suka yi a wani banki dake garin Mpape a babban birnin tarayya Abuja.
Wata babbar kotun Abuja dake zamanta a garin Zuba ya yanke hukuncin bulala goma sha biyu ga wani mutumi mai suna Yakubu Nasiru da aka kama da satar burodi, kwai da man bota.
Lamarin ya faru ne yayin da jami'an tawagar suka dira unguwar tare da kwace baburan 'yan acaba, lamarin da ya fusata masu sana'ar acaban har suka far wa tawagar jami'an domin krbar baburansu. A cewar SaharaReporters, a yayin da ak
Abuja
Samu kari