Abuja
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito uwargida mai suna Doyinsola Adebiyi ce ta shigar da karar mijinta Adebiyi Kayode sakamakon yana neman yar aikinsu da zina a gidansu dake rukunin gidajen gwamnatin tarayya dake Lugbe cikn garin Abuja.
A cewar Kalu: "Na zo garin Minna ne domin yiwa Buhari yakin zabe bayan na ga yadda 'yan takarar PDP ke tururuwar zuwa wurin IBB domin neman goyon bayansa. "Na zo domin mu yi magana da shi ta fuskantar juna da kuma bashi hujjojin
A cewar Gemade, dukkan jam’iyyun basa mutunta tsarin mulikn Najeriya balle su yi aiki da abinda yake kunshe cikin kundin tsarinsu. Sanata Gemade ya bayyana cewar rashin shugabanci mai ma’ana karkashin gwamnan Benuwe, Samuel Ortom
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito minstan ta bayyana wannan kalubale a matsayin karancin kudaden shiga na gwamnatin tarayya, inda ta bada tabbacin ma’aikatar kudi a karkashin sa idonta zata habbaka adadin kudaden shiga da gwamnati ke sa
Laura Beaufils, mataimakiyar jakadan kasar Ingila a Najeriya, ce ta bayyana hakan yau a Legas yayin amsa tambayoyi daga manema labarai. Laura ta jaddada niyyar kasar Ingila ta kasha Yuro miliyan #47.4m domin karfafa dimokradiyya a
Lamido na wannan kalami ne yau, Litinin, a Abuja, ga manema labarai bayan kamala ganawa da wakilan kungiyoyin kudu da tsakiyar Najeriya. Kazalika, tsohon gwamnan ya bukaci ‘yan majalisar tarayya da su tsige Buhari saboda laifukan
“Kai tamkar da ne a wurina. Ba zan manta yadda mahaifinka ya dinga bani shawarwari ba lokacin da nake mulki. Shawarwarinsa sun taimaka min sosai kuma sun kara min karfin gwuiwa a duk wani aiki da zai kawo cigaban Najeriya. “Wannan
A ranar a Jum'a, 14 ga watan Satumba ne, uwargida Adeosun ta yi murabus daga kujerarta ta Ministar kudi, biyo bayan zarginta da ake yi na amfani da takardar shaidar yin bautar kasa ta bogi. Wannan zargi ya dauki tsawon lokaci yan
Tsohuwar minstar kudi, Kemi Adeosun, ta fice daga Najeriya kwana daya kacal bayan ta mika takardar barin mukaminta biyo bayan samunta da laifin karyar takardar bautar kasa,. Adeosun ta kasance minister kudin Najeriya tun watan Nuw
Abuja
Samu kari