Abuja
Majiyar Legit.ng data tattuna da Malam Bashir ta ruwaito wannan tattaki ya samo asali ne sakamakon wani musu daya kaure tsakaninsa da wasu abokanansa da suke ganin Buhari ba zai kai bantensa a zaben 2019 ba, inda shi kuma yayi alk
Jami’an hukumar zabe mai zaman ta kasa (INEC) sun sake kidaya kuri’un zabe da aka kada a fadar shugaban kasa bayan kirga na farko da su ka yi a jiya wanda ya nuna cewar dan takarar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ne a gaba da shuga
Gamayyar kungiyoyin siyasar Najeriya (CUPP) ta yaba wa hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) bisa fitar da sanarwar nesanta tsohon shugabanta, Lawal Daura, da aiyukan hukumar. Kzalika, CUPP ta yi kira ga hukumar DSS da ta tabbatar ta
Jigo a jm’iyyar PDP kuma Tsohon na hannun damar shugaban kasa Buhari a jam’iyyar ANPP da CPC, Buba Galdima, ya ce shugaban kasa Muhammadu Buhari ba zai iya cin zaben shugaban kasa ba ko da kuwa ubangiji ne zai kirga kuri’u. Galadi
A jiya, Asabar, ne shugaban hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu, ya amsa cewar sanatan jam’iyyar APC mai wakilta jihar Neja ta gabas, Sanata Mohammed Musa, na daga cikin ‘yan kwangilar hukumar. Shugaban na
Biyo bayan hukun kotun daukaka kara da ke Sokoto, jam’iyyar APC mai mulki ta mika sunayen ‘yan takarar ta daga jihar Zamfara ga hukumar zabe mai zaman kan ta domin a fafata da su a zabukan shekarar nan. Da yak e tabbatar da hakan
Hukumar zabe mai zaman kan ta (INEC) ta bayyana kwarin guwar da ta ke da shi a kan sabbin na’urorin tantance ma su zabe da za a yi amfani da su a zabukan shekarar 2019 da za a fara a karshen makon nan da mu ke ciki. A wata da aka
Shugaban kungiyar na kasa, Farfesa Biodun Ogunyemi, ne ya sanar da janye yajin aikin yayin wata ganawa da manema labarai a Abuja, birnin tarayya. Kungiyar ta janye yajin aikin ne bayan wata gana wa da wakilan gwamnatin tarayya da
Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen birnin tarayya, Abuja, ta yi bajakolin Friday Audu, korarren soja, tare da ragowar abokan sa16 bisa aikata laifukan fashi da makami, fyade da kuma damfara. Da ya ke bajakolin ma su laifin a yu
Abuja
Samu kari