Abuja
Kakakin rundunar 'yan sanda na kasa, DCP Frank Mba, ya gabatar da mai laifin a gaban manema labarai a ranar Litinin. Mba ya bayyana cewa an fi sani mutumin da
Shugaban kwamitin kar ta kwana a kan annobar korona (PTF), sannan sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha, ne ya bayyana hakan ranar Alhamis yayin taron hadi
Obaseki ya bayyana hakan ne ranar Laraba jim kadan bayan fitowarsa daga dakin da ya shafe sa'a biyu ana tantance shi a hedikwatar jam'iyyar APC ta kasa da ke Ab
Wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton cewa masu garkuwa da mutane ne sun harbe direbobi guda biyu tare da sace fasinjoji 16 a kauyen Idu da ke kan babbar hany
Hukumomin babbar birnin tarayyar Abuja sun saka wa masallatai sharudda da ake bukatar su kiyaye kafin taruwar jama'a domin ibada bayan umarni gwamnatin tarayya.
A cewar kungiyar, kaddamar da kujerar a kasuwa zan sa hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta gudanar da sabon zabe na wanda zai wakilci Abia ta arewa a
Kanal Umar ya rubuta wasikar ne a matsayin furucinsa a yayin da ake murnar cikar Buhari shekaru biyar a kan kujerar shugaban kasa Wasikar, mai dauke da kwanan
Mohammed ya bayyana hakan ne yayin wata hira da ya yi da manema labarai domin tattaunawa da shi a yayin da ya cika shekara daya a kan kujerar gwamnan jihar Bauc
Sai dai, gwamnonin jihohin Najeriya sun nuna adawarsu da rashin amincewarsu a kan zartar da dokar da Buhari ya yi, lamarin da ya sa su ke yanke shawarar tuntuba
Abuja
Samu kari