Abuja
A ranar 13 ga watan Fabrairu ne kotun koli a karkashin jagorancin Jastis Mary Peter-Odili ta yanke hukuncin kwace kujerar gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon, na jam'iyyar APC tare da umartar hukumar zabe ta karbe shadarsa ta cin za
Jami’an rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun samu nasarar tarwatsa wasu gungun miyagun yan fashi da makami a babban birnin tarayya Abuja a ranar Juma’a, 21 ga watan Feburairu.
Gobarar sassafe ce ta tashi a sananniyar tashar motar nan ta Jabi da ke Abuja. Gobarar kuwa ta lamushe shaguna da kadaori masu tarin yawa a tashar motar, kamar yadda Sahara Reporters suka ruwaito.
Mutanen biyar da shugaba Buhari ya amince da nadinsu sune kamar haka; Farfesa Kemebradikuma Pondei, Dakta Cairo Ojougboh, Mista Ibanga Bassey Etang, Uwargida Caroline Nagbo da Cecilia Bukola Akintomide. Sabon mukaddashin shugaban
A Ranar Lahadi aka sace wasu Ma’aikatan Gwamnati 4 a kan hanyar Abuja. Hakan ya biyo bayan sace wani Sakataren din-din-din da aka yi a Nasarawa.
A cikin sanarwar, wacce ta fara aiki nan take, CBN ta bayyana cewa kamfanonin 6 ne kadai suke da lasisi daga gwamnati domin shigo da Kindirmo daga kasashen ketare. CBN ta ce bata bawa wani Kamfani takardar shahada mai alamar 'M'
Rundunar Yansandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja sun ceto wasu mutane hudu da miyagun yan bindiga suka yi garkuwa dasu a Abuja a ranar Litinin, 10 ga watan Feburairu.
Mai magana da yawun majalisar, Benjamin Kali dan jam'iyyar APC daga jihar Abia, ya ce wannan hutun zai ba Musulmai damar zuwa salla yayin da wasu zasu samu abun motsa baki. "A likitance, ana bada shawarar cewa a guji dogon zama wa
Kakakin yan sandan birnin tarayya, DSP Anjuguri Manzah a Wani jawabi da ya saki a ranar Litinin, ya ce jami’an rundunar sun kama masu laifin hudu bayan sun amsa wani kira mai cike da damuwa a ranar Lahadi da misalin karfe 5:30.
Abuja
Samu kari