Abuja
Da ya ke magana a kan wani gini da za a rushe a yankin Guzape, Galadima ya nuna bacin rai da mamakinsa a kan yadda 'yan wani kamfani ya saba yarjejeniyar da aka
Jami'an rundunar 'yan sanda na babban birnin tarayya Abuja sun samu nasarar ceto wasu yara guda biyu da ake zargin an rufe su a cikin bandaki a wani gida dake..
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya koka da yadda kotunan Najeriya ke daukan lokaci kafin su zartar da hukunci tare da bayar da shawarar yanke hukunci a kan sha
Kazalika, a cikin watan Yuni, majalisar dattijai ta rarrashi DisCos a kan su hankura da batun kara kudin wutan lantarki har sai farkon shekarar 2021 sakamakon b
Ofishin jakadancin ya bayyana cewa ya dauki wannan mataki ne sakamakon harin da wasu batagari su ka kai ofishin jakadancin tare da raunata wasu ma'aikatan ofish
Ministan aiyuka da gidaje, Babatunde Fashola, da takwaransa na birnin tarayya (FCT), Muhammad Bello, sun tabbatar da hakan yayin ganawarsu da manema labarai bay
Jami'an runduna ta musamman ta sifeta janar na 'yan sandan Najeriya sun tsinkayi otal na Stonehedge da ke Abuja inda suka fatattaki jama'a tare da rufe shi.
Mazauna babbar birnin tarayya Abuja, sun koka a kan yadda masu garkuwa suka addabe su a unguwanni Menreng, Winning Clause, Canaan, Dabo Lias da kuma Kingstown.
A ranar 26 ga watan Yuni ne ma'aikatar jin kai, walwalar 'yan kasa da bayar da tallafi yayin annoba ta bude shafin yanar gizo domin fara karbar bayanan ma su sh
Abuja
Samu kari