Abuja
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun kashe Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rudunar Sojojin Nigeria, a birnin tarayya Abuja, Daily Trust ta ruwaito. An harbe
Malaman makarantun firamare na gwamnati a karamar hukumar Bwari dake Abuja sun fara yajin aiki kan tsaikon da aka samu na biyansu albashin watan Yunin 2021.
Shugaban Kwamitin tsaftace birnin tarayya Abuja, Ikharo Attah, ya jagoranci rushe jerin gine-gine da runfuna da aka kafa a kan hanyar filin jirgin Nnamdi Azikwe
Hukumar NDLEA ta cafke wata mata da dawo Najeriya daga kasar Brazil dauke da hodar iblis 100 a tattare da ita. An ciro wasu daga cikin al'aurarta bayan bincike.
An shiga tashin hankali a sakateriyar jam'iyyar APC a ranar Alhamis a garin Abuja bayan an dinga rade-radin cewa ginin zai rushe.Sakateriyar APC ta kasa, Abuja.
Jirgin kasa ya makale kan hanyar Kaduna zuwa Abuja, lamarin da ya jefa fasinjoji cikin matsala. An ce jirgin ya tsaya sau biyu a hanya kafin daga bisani ya baci
Fastocin neman takarar shugabancin kasa na gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello sun bazu a wurare da dama a babban birnin tarayya, Abuja kamar yadda Daily Trust ta
Janar ɗin sojojin Nigeria, Birgediya Janar Abimbola Yussuph, a ranar Lahadi ya nemi a riƙa yi wa sojoji addu'o'i na musamman don samun nasara kan ƴan Boko Haram
Satar mutane Ya zama ruwan dare a yankin Tungan Maje, amma da alama rundunar yan sanda zata taka wa lamarin birki, inda suka jami'an suka cafke wasu mutum 5.
Abuja
Samu kari