Abuja
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Shugaba Bola Tinubu ya sha alwashin cewa babu sassauci ga ’yan ta’adda, ’yan bindiga da masu garkuwa da mutane, yana gabatar da kasafin kuɗin 2026.
Marubucin da ya rubuta tarhin Muhammadu Buhari, Charles Omole ya ce wasu na kusa ta kusa da marigayin kan dasa labarai a jaridu domin shugaban kasa ya karanta.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
APC ta gudanar da taron kusoshin jam'iyyar na kasa a fadar shugaban kasa, tare da shugabanni da gwamnonin da suka sauya sheka daga PDP da sauran jam'iyyu.
Shugaba Bola Tinubu ya sake nada sabon kwamitin NERC bayan Majalisar Dattawa ta amince da mambobinsa domin karfafa bangaren wutar lantarki a Najeriya.
Yar marigayi Muhammadu Buhari, Fatima Buhari ta ce an gano takardun gwamnati da ke dauke da sa hannun bogi na marigayi tsohon shugaban kasar a lokacin mulkinsa.
Babbar Kotu a birnin Abuja ta amince da belin wucin gadi da hukumar EFCC ta ba tsohon ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige.
Hadimin shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya fito ya musanta jita-jitar cewa rashin lafiya ta kama maigidansa. Ya ce ba gaskiya ba ne.
Abuja
Samu kari