Abuja
Yayin da aka amince da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi, gwamnonin wasu jihohi sun bayyana cewa sun shirya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
'Yan majalisar wakilai sun bukaci 'yan Najeriya da kada su shiga cikin zanga-zangar da ake shirin fara kasar nan. Sun bukaci a yiwa gwamnati uzuri.
Kotun daukaka kara da ke zamanta a Abuja ta ki amincewa da bukatar dakatar shari'ar da hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) kan harkallar kwaya.
Majalisar Dattawa a Najeriya na kokarin samar da hukumar zabe ta musamman domin kula da zabukan kananan hukumomin kasar 774 bayan samun ƴancinsu.
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
Mambobin Majalisar Wakilai a Najeriya sun zaftare albashinsu da 50% domin tallafawa al'umma yayin da mutane ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa a kasar.
A jiya Laraba 17 ga watan Yulin 2024 Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Didi Esther Walson-Jack a matsayin shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya.
Uban jami'yyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya caccaki Sanata Rabiu Kwankwaso da hukumar INEC kan sauya tambari da kuma launin jam'iyyar gaba daya.
Mambobin Majalisar Dattawa a Najeriya sun yi tawaye game da bukatar daukar tsattsauran mataki kan Sanata Ali Ndume bayan caccakar gwamnatin Bola Tinubu.
Abuja
Samu kari