Jihar Abia
An Kashe mutum ɗaya kuma an yi awon gaba da wasu 15 a wani rikice da ya ɓarke tsakanin mazauna garin Ugbo dake jihar Abia da na Ikpanja dake jihar Akwa Ibom.
Gwamnatin jihar Abia ta bayyana cewa tana biyan N100,000 kan duk wata saniya da manoma suka kashewa makiyaya a jihar Abia. Ana kuma biyan manoma wannan adadin.
A ranar Talatar nan ne Gwamna Ikpeazu ya bayyana matsayarsa game da jita-jitar shiga APC Gwamna Ikpeazu ya bayyana matsayarsa game da jita-jitar shiga APC.
A bidiyon an ga mata rike da hotunan aurenta da mijinta tana bayani inda take cewa cin amanarta kawai za a yi amma mijinta ne yake auren sirri da wata matar.
Rikicin jam’iyyar PDP ya ƙara tsamari bayan kwamishinan kasuwani da zuba jari na jihar Abia, Cosmos Ndukwe ya nuna rashin nadama kan tarban Sanata Orji Kalu.
Mambobin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) guda 2,000 sun sauya sheka daga babbar jam’iyyar adawa ta kasar zuwa All Progressives Congress (APC) a Abia.
Gwamnatin jihar Abia ta bada umarnin a tilastawa kowa yin gwajin Korona a fadin jihar. Gwamnatun ta dauki wannan mataki ne domin rage yaduwar cutar a jihar.
Gwamna Okozie Ikpeazu na jihar Abia ya jadadda cewa ba zai sauya sheka daga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) zuwa All Progressives Congress (APC) ba.
Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu, ya dakatar da shugaban ma'aikatansa, Anthony Agbazuere. Bayan bayyanar bidiyon Agbazuere yana watsa wa Odumeje 'Indaboski'.
Jihar Abia
Samu kari