Bola Tinubu
Jam'iyyar adawa ta NDC ta yi wa tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu rubdugu kan yabon da ya yi wa shugaba Tinubu da sukar 'yan adawa a ADC.
Dele Momodu ya ja hankalin matasan Najeriya kan shiga harkokin siyasa, ya ce lokaci ya yi da za su yi aiki tukuri domin gina tubali mai karfi a siyasa.
Ministan Makamashi na Najeriya, Adebayo Adelabu ya mika takardar murabus daga mukaminsa domin maida hankali kan burinsa na zama gwamna a jihar Oyo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin Dr. Goodluck Jonathan a fadar Aso Rock Villa da ke Abuja. Ganawar ta gudana ne da yammacin ranar Laraba.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta bada umarnin tsare nutane shida da aka gurfanar gabanta kan zargin kitsa juyin mulki, a hannun hukumar tsaro ta DSS.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum 6 gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja kan tuhume tuhumen da suka shafi zargi kitsa juyin mulki a Najeriya.
Wasu sababbin bayanai na ci gaba da fitowa kan dalilin da ya sa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sallami ministan kudi, Wale Edun tare da maye gurbinsa nan take.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Wani na kusa da ministan makamashi, Bayo Adelabu ya sanar da cewa ya shirya ajiye aiki domin shiga neman gwamnan jihar Oyo a zaben 2027 mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari