Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta nada sabon shugaban ma'aikatan tarayya bayan Didi Esther Walson-Jack ta kai shekara 60.
Dr. Hakeem Baba-Ahmed ya ce Tinubu zai fadi zaben 2027 idan aka yi sahihin zabe. Shugaban PRP na kasa ya ce APC na fuskantar kalubale mai karfi gabanin zaben badi.
Gwamnatin tarayya ta ce sayar da fetur kan N200 a karkashin tallafi zai hana matatar Aliko Dangote aiki tare da jefa Najeriya cikin karancin mai.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci karin lokaci a kotun Amurka kan sakin bayanan binciken zarge-zargen fataucin miyagun kwayoyi.
A wajen taron FEC, Gwamnatin FEC ta amince da kashe ₦438bn wajen gyaran hanyoyi da wuraren ajiye motocin kaya a Najeriya don inganta sufuri da tattalin arziki.
A labarin nan za a ji cewa shugaban kasa ya kafa kwamiti mai dauke da mutum 11 wanda zai jagoranci sabon tsarin da za a fitar a lasar nan na shekaru masu zuwa.s
Matashin dan siyasa, Khamis Musa Darazo ya soki masu zagin Sheikh Sani Yahaya Jingir, yana mai cewa rashin tarbiyya da jahilci ne ke jawo irin wannan hali.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci EFCC ta tura kudaden da aka kwace, ribar hannun jari da ba a karba ba da kudaden dormant zuwa NELFUND domin tallafa wa ilimin dalibai.
Ministan kudi, Taiwo Oyedele ya ce cire tallafin man fetur ya samar wa Najeriya Naira tiriliyan 15.8 tsakanin Yuni 2023 da Disambar shekarar 2025.
Bola Tinubu
Samu kari