Bola Tinubu
Shugaban PDP, Umar Damagum ta bayyana cewa 'yan Najeriya ne ke rike da ikon zaben wanda zai ci gaba da jagorancinsu a babban zaben 2027 mai karato wa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ba za ta iya ci gaba da biyan Naira biliyan 47 a kowace shekara kan wutar lantarki a Villa ba, shi ya sa za ta sanya sola ta N10bn.
Kungiyar matasan APC daga Bauchi ta buƙaci a gudanar da bincike kan zargin cin zarafin ministan harkokin waje, Yusuf Tuggar da mataimakin gwamnan jihar ya yi.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Rabaran Elijah Ayodele ya yi magana kan zaben 2027 inda ya yi hasashen cewa gwamnoni hudu na PDP za su mara wa APC baya.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana matsayin Arewa a zaben 2027, yana cewa za a goyon bayan Bola Ahmed Tinubu ya sake neman takara a nan gaba.
Yayin da ake dakon hukuncin kotu kan rigimar masarautar Kano, Aminu Ado Bayero ya yabawa Shugaba Bola Tinubu bisa kafa hukumar raya kiwo da makiyaya ta kasa.
Hadakar Atiku ta ce sauya shekar gwamnonin PDP ba abin mamaki ba ne, tana zargin wasu da yin aiki da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kafin 2027.
Bankin duniya ya fitar da rahoto kan yadda talauci zai yi wa 'yan Najeriya katutu zuwa 2027. Bankin duniya ya ce 'yan Najeriya da dama za su kara talaucewa.
Hukumar tattara kudin shiga da raba su, RMAFC, ta yi karin haske kan albashin shugabanni inda ta ce bai da yawa kamar yadda ake tunani kuma bai karu tun 2007 ba.
Bola Tinubu
Samu kari