Bola Tinubu
Sarakunan gargajiya daga yankin Kudu maso Gabas sun sha alwashin ba wa Shugaba Tinubu 70% na kuri’un yankin, tare da yi masa addu’ar samun albarka.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya ce talauci ba laifi ba ne, yana kiran ‘yan Najeriya da su rungumi juna da raba abin da suka mallaka.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam'iyyar PDP za su koma APC saboda salon shugabancin Bola Tinubu da APC.
Tsohon hadimi a ofishin mataimakin shugaban kasa, Hakeem Baba-Ahmed ya ce bai jin ana bukatarsa a gwamnatin Bola Tinubu duba da yadda yake rasa ganin shugaban.
Nasir El-Rufa'i ya ce masu shirin hadaka a 2027 basu dogara da gwamnoni wajen samun nasara ba. Ya ce talakawa ne masu yanke hukunci a zabe a Najeriya.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce dole ne Bola Tinubu ya zarce a 2027. Ya bukaci 'yan APC su tabbatar Tinubu ya samu mulki karo na biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan guguwar siyasa da ta kunno kai a Najeriya bayan gwamna da tsohon gwamna sun bar PDP suka dawo APC a jihar Delta.
Jam'iyyar PDP, reshen jihar Bayelsa, ta shaida cewa za ta marawa Shugaba Bola Tinubu na APC baya a zaben 2027 da ke gabatowa. PDP ta nemi Gwamna Diri ya bi bayansu.
Wata kungiyar matasan Arewa ta AYM ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki Kirista dan Arewa a mataimaki domin samun nasara a zaben 2027 mai zuwa.
Bola Tinubu
Samu kari