Bola Tinubu
Majalisa ta karɓi sunayen da ShugabaTinubu ya aika don nada shugabanni a sababbin hukumomin ci gaban NCDC, SWDC da SSDC, za a fara tantance su nan ba da jimawa ba.
Sarakunan gargajiya na jihar Anambra sun karrama shugaban Najeriya, Bola Ahƙed Tinubu da sarauta bisa jajircewa da kuma kyawawan ayyukanda yake yi a ƙasa.
Bankin duniya ya saki kudi har Dala miliyan 125 a cikin rukunin lamunin da zai rika ba kasar domin rabawa talakawa. Za a raba rancen ne domin rage radadi.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministocin Bola Tinubu 2, gwamnan CBN, da Akanta Janar ranar Talata mai zuwa kan gaza biyan kudin 'yan kwangila tun shekarar 2024.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyaja cewa lokacin da ya karɓi mulki, ya taras da tarin matsaloli a baitul mali, ga basussuka da suka yi wa ƙasar nan katutu.
Shugaba Bola Tinubu ya jinjina wa Soludo bisa ci gaban Anambra tare da bayyana shirin yin aiki tare da gwamnan domin mayar da jihar cibiyar cigaba.
Sanata Godswill Akpabio ya ce gargadi ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar da ya daina magana kan majalisa a kasuwa domin kar ya hada su fada da Tinubu.
Najeriya ta yi martani bayan Meta ya yi barazanar fita a Najeriya bayan tara da aka sanya masa. An ci tarar Meta a India, Tarayyar Turai, Faransa, Australia Koria.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu zai yi tazarce a 2027 idan 'yan adawa suka kasa yin hadaka.
Bola Tinubu
Samu kari