Bola Tinubu
Mai magana da yawun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Paul Ibe ya ce alama ta nuna cewa haɗakar da Atiku ke jagoranta ta fara tsorata gwamnatin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a jam'iyyar adawa ta PDP, Bode George ya nemi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya yafewa gwamnan Ribas, Siminalayi Fubara.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa ba zai ce ba zai yo takara ba da shugaban kasa Bola Tinubu ba a zaben 2027. Ya ce ya shirya shiga hadaka.
Gwamnatin Bola Tinubu ta rasa wasu manyan jami'ai a shekara biyu da hawa mulkin Najeriya. Ajuri Ngelale, Hakeem Baba Ahmed da Aliyu Audu sun yi murabus.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya tsarin da saba na jawabi ga ƴan kasa a ranar dimokuraɗiyya, ya ce zai isar ɗa saƙonsa gaba ɗaya daga Majalisar Tarayya.
Dr Hakeem Baba Ahmed, Shehu Sani da wasu fitattun mutane sun soki matakin sanya wa dakin taron kasa da kasa na ICC a Abuja sunan shi bayan kwaskwarima.
Fitaccen malamin nan, jagoran INRI Evangelical Spiritual Church, Primate Elijah Ayodele ya shawarci shugaba Bola Tinubu da kada ya sauya Kashim Shettima.
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa ya shirya yin hadaka don kalubalantar Bola Tinubu a 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ayyukan da Bola Tinubu ke yi sun rusa shirin maganar hadakar 'yan adawa a 2027. Wike ya ce yan kwangila na morewa a yanzu.
Bola Tinubu
Samu kari