Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC ta ce tana da sassauci kan 'ya'yanta kamar su Sanata Ali Ndume masu sukar mulkin Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya sake yin kalamai masu kaushi kan gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Ministan matasa a Najeriya, Ayodele Olawande ya rattaba hannu kan yarjejeniya da 'Investonaire Academy' domin horas da matasa 100,000 duk shekara kan kasuwanci.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yabawa ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, shawara kan ayyukan da yake yi a babban birnin na Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Ekiti kuma jigo a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, Fayemi Fayose ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta fi ta Muhammadu Buhari.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya ve lokaci ya yi da ƴan Najeriya za su farka daga barci, su canza wannan gwamnatin ta APC a 2027.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
Ministan harkokin birnin Abuja, Nyesom Wike ya canza sunan babbar cibiyar taro ta ƙasa da ƙasa zuwa cibiyar taro ta Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Fayose ya kai ziyarar Sallah ga Tinubu, ya yaba masa kan kokarin tattalin arziki. Ya musanta sauya sheka, yana mai cewa ba zai bar PDP ba duk da matsalar ta.
Bola Tinubu
Samu kari