Majalisar dokokin tarayya
Hukumar majalisar dokokin Najeriya ta bayyana damuwarta game da yiwuwar kungiyar ta’adda ta kaddamar da harin ta’addanci a majalisa, kamar yadda wani babban jami’in hukumar ya bayyana.
Babban lauyan Najeriya, kuma ministan shari’a, Abubakar Malami yayi wata ganawar sirri da shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan da kuma kaakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila tare da wasu shuwagabannin majalisun biy
Wannan bayani ya fito ne daga wani rahoto da jaridar Punch ta wallafa bayan wani zuzzurfan bincike data gudanar game da majalisa, wanda ya nuna cewa ana biya duk wani sabon dan majalisa wadannan kudade ne domin ya samu wurin zama
Kasa da kwanaki 30 kafin rantsar da majalisar dokoki na tara, yawan masu yiwa Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, da kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara fadanci ya ragu sosai.
Mai magana da yawun majalisar wakilai ta tarayya, Abdulrazak Namdas (APC Adamawa), ya bayyana burinsa na fitowa neman takarar kujerar Kakakin Majalisar Wakilai. Namdas wanda ya bayyana hakan jiya Talata, 26 ga watan Maris, a...
Majiyar Legit.com ta ruwaito wani dan jarida yana bayyana cewa barayi na cin karensu babu babbaka a harabar majalisar, inda suke satan batiran motoci tare da barnata motocin, domin kuwa shima dan jaridar ya fuskanci wannan matsala
Majiyar Legit.com ta ruwaito Sanatan ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa daya fitar ta bakin kaakakinsa, Kayode Odunaro a babban birnin tarayya Abuja, inda yace ba zai zura wasu yan tsirarun Sanatoci su nemi yi ma shugaban kasa
An tashi baram baram ba tare da cimma matsaya ba a zaman tattaunawa daya gudana tsakanin kungiyar Malaman jami’o’in Najeriya, ASUU, da gwamnatin Najeriya akan yajin aiki na dindindin da ASUU ta shiga tun kimanin wata daya daya shu
Sai dai mataimakin daraktan watsa labaru na rundunar Sojan jasa, HT Tagwai ya musanta wannan rade radi, inda yace babu gaskiya cikin maganar wai suna kokarin kwace majalisar bane, yace an kara adadin Sojoji ne don gudun kada yan s
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari