Majalisar dokokin tarayya
Bayan faɗuwar da ɗalibai suka yi a jarabawar share fagen shiga manyan makarantun gaba da sakandire bana, sanatoci na shirin gyara wasu dokokin hukumar JAMB.
Tun a watan Mayun da ya gabata ne, shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya nemi amince yan majalisa na karɓo bashin kuɗi kimanin tiriliyan N2.3tr don cike giɓi.
Bayan gabatar mata da rahoton bincike kan uamenin gwamnati na hana amfani da twitter a Najeriya, yan majalisa sun yi fatali da shawarar ɗage dokar a Najeriya.
A ranar Laraba da ta gabata ne sufetan yan sanda na ƙasa, Usman Alƙali Baba, ya bayyana gaban kwamitin kula da aikin hukumar yan sanda na majalisar wakilai.
Wani sabon zargi da ake wa rundunar sojin ƙasa na ƙin biyan ƙananan sojoji alawus ɗinsu ya jawo hankalin majalisar wakilai ta ƙasa, ta bada umarnin yin bincike.
Biyo bayan gabatar da rahoton kwamitin majalisar dattijai dake kula asusun gwamnati, sanatoci sun sha alwashin fara fallasa sunayen MDAs da suka gaza kare kansu
Bayan kashe makudan biliyoyi don yin kwaskwarima ga ginin majalisar dokoki ta kasa dake babban birnin tarayya Abuja, yau ruwa ya ciki farfajiyar majalisar.
Biyo bayan mutuwar tsohon shugaban rundunar sojin ƙasa, Manjo Janar I. Attahiru, shugaba Buhari ya naɗa, Janar Farouk Yahaya, a matsayin wanda zai gaje shi.
Yan majalisar wakilan tarayya sun yi kira ga shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS, Muhammad Nami, da yayi murabus daga kujerarsa idan ba zai iya ba.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari