Yan ta'adda
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan a Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya shawarci gwamnatin Buhari ta cika muradan yan ta'adda domin kubutar da fasinjoji.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan ta’addar Boko Haram da ISWAP sun kawar da daya daga cikin manyan kwamandojin su Abu-Sadiq wanda aka fi sani da Burbur bisa zarg
Yayin da ‘yan bindiga su ka kai hari wasu garuruwa da ke karamar hukumar Munya inda mazauna yankin sun yi ta tserewa daji, The Cable ta ruwaito. An samu bayanai
'Yan bindiga sun kai hari wani yankin Zamfara, gami da halaka mutane bakwai a ranar Asabar, wata majiya a Maradun ta bayyana yadda aka hari kauyuka biyu jihar.
Mummunan nufin yan ta'addan kungiyar Boko Haram/ISWAP ya koma kan mayaƙan su, inda wata nakiya da suka dasa ta tashi da yan uwan su mutum 6 sun sheƙa barzahu.
Rundunar ‘yan sandan Jihar Zamfara ta yi ram da shugaban wata kungiyar ‘yan ta’adda da ta addabi jama’a a jihar, 'Yansakai', Channels TV ta ruwaito. Kakakin run
A cewar rahotonnin da muke samu daga yankin Kudu, lamarin ya faru ne da misalin karfe biyu na ranar a unguwar Uratta dake Aba a hanyar Enugu zuwa Fatakwal.
Mambobin kungiyar ta'addanci ta Ansaru, tsagin Boko Haram, sun fara diban aiki inda suka daukan mazauna yankin karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna.
Jami'an tsaro sun sheke a kalla 'yan bindiga guda goma yayin da suka yi yunkurin tarwatsa shagalin bikin sallar karama a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja.
Yan ta'adda
Samu kari