Yan ta'adda
Kakakin rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin ne ya bayyana hakan a wata wata sanarwa da ya fitar ranar Laraba a Legas, Premium Times ta ruwaito a yau Alhamis.
Mataimakin shugaban kasa Machar ya ce sojojin sun jarabtu da azababben sauyin yanayi ne da dai sauran cututtuka a lokacin da yake jawabi yayin bikin yaye sojoji
Wani birni mai cike da walwala a Kamaru mai suna Bamenda a yanzu ya zama mayanka da zangon mutuwa tun bayan barkewar yaki shekaru biyar da suka gabata zuwa yau.
Tawagar IRT dake karkashin sifeta janar na 'yan sanda, ta damke mai kai wa 'yan bindiga bayanan da ya kai ga sace mata da 'ya'ya 2 na 'dan majalisa a Katsina.
Mai magana da yawun rundunar ‘yan sanda, Benjamin Hundeyin, ya tabbatar da kama matashin a ranar Lahadi a wata sanarwa da ya fitar, Daily Nigerian ta ruwaito.
Korarren Sarkin Zurmi na jihar Zamfara, Abubakar Atiku, ya rasu a Dubai, babban birni a Haddadiyar Daular Larabawa.Atiku ya rasu a wani asibiti mai zaman kansa.
Wani mummunan yanayi ya faru a yankin Orhono da ke Eku ta karamar hukumar Ethiope ta Gabas a jihar Delta, wani ya kashe masoyiyarsa da suke rayuwa tare a gida.
Rashin tsaro a Najeriya ya dauka fuskar ban tsoro ta yadda sama da kananan hukumomi 40 a sassan kasar nan ke karkasin ikon 'yan bindiga, 'yan ta'adda da miyagu.
Rundunar 'yan sandan jihar Niger tace bata kama wasu bakin haure a kasar nan ba suna raba makamai da jirgin sama ga 'yan bindiga a jihar. Sun ce batun bogi ne.
Yan ta'adda
Samu kari