Yan ta'adda
Manoma a kananan hukumomin Shiroro, Munya da Rafi a jihar Neja sun shiga damuwa yayin da suke fara shirin girbin amfanin gonakansu a halin yanzu da ake girbi.
Wani jigon APC a jihar Osun mai suna Kazeem Kekere a Apomu dake karamar hukumar Isokan ya bakunci lahira a wani sabon harin 'yan bindiga a jihar ta Osun...
Manoman karamar hukumar Birnin Gwari dake jihar Kaduna sun amince zasu biya makuden kudaden da 'yan bindiga suka kallafa musu in har suna son zuwa gonakinsu.
A jiya Asabar 20 ga watan Agusta ne wasu ‘yan bindiga suka yi awon gaba da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mutum biyu tare da kashe wasu uku a jihar Imo a Kudu.
A yammacin Juma'a, wasu da ake zargin miyagun 'yan bindiga ne sun kai wa tawagar uwargidan gwamnan jihar Osun, Kafayat Oyetola, mummunan hari a kasuwar Owode.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana fushinsa, ya ce ya yaba da kokarin sojoji, amma su kara kaimi wajen ragargazar 'yan ta'addan da suka addabi kasa
Jami'an tsaro a jihar Kaduna a ranar Alhamis sun kai samame maboyar 'dan bindiga Lawan Kwalba a karamar hukumar Chiku inda suka samo kayayyakin hada bama-bamai.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa wani kasurgumin mai garkuwa da mutane Hamisu Bala da aka fi sani da Wadume da wasu mutane biyu hukuncin dauri.
Gagararren kwamandan Boko Haram, Aminu Duniya, yana daya daga cikin wadanda ake zargin sun sheka barzahu sakamon samamen da jiragen yakin sojojin suka kai.
Yan ta'adda
Samu kari