Yan ta'adda
Yan bindiga sun kashe akalla fasinjoji biyar ciki harda wani dan sa kai a wani farmaki a hanyar Sabon Gari-Kampani da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana kafa Kungiyar Kare Hakkokin Fulani Makiyaya mai suna NORIC. Ya bukaci makiyaya da su miko kokensu ga kungiyar, za ta bi musu hakki.
Hukumar Sadarwa ta Najeriya ta bayyana cewa a yanzu an hana ‘yan ta’adda da ‘yan fashi samun damar amfani da hanyoyin sadarwa bayan an hada NIN da layukan SIM.
A karo na biyu a jere, dakarun sojin kasan Najeriya sunyi nasarar dakile harin 'yan ta'addan daga shiga Maiduguri, babban birnin jihar Borno, ana dab da sallah.
Wanda ake zargin ya ambaci sunayen wasu daga cikin abokan aikinsa a matsayin wadanda ke hada kai wajen ta'addanci, inda a halin yanzu suke fuskantar tuhuma.
Mazauna kauyen Magazu da kewaye a karamar hukumar hukumar Tsafe ta jihar Zamfara sun fara barin gidajensu na gado sakamakon tsanantar farmakin 'yan bindiga.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta gurfanar da sarakuna biyu da aka tsige saboda zargin taimakawa yan bindiga a kotun majistare ta jihar, Channels TV ta rahoto. An gurf
'Yan bindiga sun bude wuta kan wata motar banki da suka zaton kudi n a ciki daga Mbaise zuwa Owerri ranar Alhamis a karamar hukumar Mbaise da ke jihar Imo.
Hotunan jaririyar da aka haifa a hannun ‘yan bindiga sun bayyana. Idan ba a manta ba mahaifiyarta tana daya daga cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna
Yan ta'adda
Samu kari