Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Najeriya Chief Olusegun Obasanjo ya bayyana yadda marigayi Sarkin Zazzau, Alhaji Shehu Idris ya taimaka masa a lokacin yana shugaban kasa
Laftana Janar Alani Akinrinade ya koka da halin da Najeriya ta ke ciki. Tsohon Sojan kasan ya shiga cikin sahun masu sukar Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari.
Olusegun Obasanjo ya ce Buhari ya taimakawa Akinwumi Adesina a zaben AfDB. Obasanjo ya ce Buhari ya nuna dattaku ta yadda ya marawa takarar Dr. Adesina baya.
Mista Ayodele Fayose ya ce ya yarda da abin da Obasanjo ya fada a kan mulkin APC. A cewarsa, Obasanjo ya yi gaskiya, Najeriya ta na rushewa a mulkin Buhari.
Babban jigon arewa, Balarabe Musa ya bayyana cewa tun kafin zuwan mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari kasar ta lalace, illa dai kawai abunda ya karu yanzu.
Wani babban jami'i a fadar shugaban kasa ya gaggauta yi wa tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, martani a kan ikirarinsa na daidaicewar Najeriya karkashi.
Shugaban kasa ya yafewa tsohon Gwamna Marigayi Ambrose Alki da aka samu da laifi a 1985. Olusegun Obasanjo ya ki halatar babban zaman da aka yi jiya da rana.
Wata Kungiyar Musulmai ta MULAN ta na so a haramtawa wasu jawabi bayan dakatar da Nasir El-Rufai. Haramtawa Mal. El-Rufai jawabi ya raba kan Lauyoyin Najeriya.
Kungiyar lauyoyi Musulmai na Najeriya ta bukaci kungiyar NBA da ta cire sunayen Olusegun Obasanjo da Nyesom Wike cikin masu jawabi a babban taron ta na kasa.
Olusegun Obasanjo
Samu kari