Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi Allah wadai da babbar murya kan harin da aka kai wani masallacin Juma'a a Maidugurin jihar Borno.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Jam'iyyar PDP ta kammala taronta na gangami, an zabi sabbin shugabannin jam'iyya. Daga cikinsu, an samu wani matashi mai shekara 25 da Zama shugaban matasa.
Sabon shugaban jam'iyyar PDP ya mika zazzafan sako ga jam'iyyar APC mai mulki bayan sanar dashi a matsayin shugaban jam'iyyar PDP. Ya ce APC ta shirya mika mulk
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya kuma tsohon shigaban sanatoci, Pius Anyim, ya amsa kiran da ake masa, yace zai fito takarar shugaban ƙasa a 2023 dake tafe.
An yi taron gangamin PDP jiya a Abuja, an zabi shugabannin PDP a matakai daban-daban na kasa. Wani jigon PDP ya bayyana hanyoyin da PDP za ta bi ta dawo martaba
An yi taron gangamin PDP, lamari ya tafi daidai yayin da aka kammala kada kuri'un 'yan takarar shugabancin jam'iyyar kana aka sanar da wadanda suka ci zaben.
Jam'iyyar PDP ta yi sabbin shugabanni bayan zaben da wakilan jam'iyyar suka gudunar a yayin gudunar da taron gangaminta jiya Asabar a Abuja. An zabi sabbi 20.
Yayin da ake ci gaba da zargin Jonathan zai koma APC, a yau ana taron gangamin PDP amma bai samu halarta ba. An ce ya cilla kasar waje halartar wani taro maimak
Ana ci gaba da taron gangamin jam'iyyar PDP a Abuja. An ga hotunan 'yan siyasa na neman tsayawa takarar kujerun siyasa daban-daban na sassan kasar nan baki days
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce babu wani gwamna da ke da hurumin yanke hukuncin yankin da zai samar da shugaban kasa a nan gaba.
Siyasa
Samu kari