Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya yi zargin cewa ana kashe Kiristoci a Najeriya. Ya yi magana ne bayan zargin da Donald Trump na Amurka ya yi.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro, ya nuna damuwa kan sauya shekar da ake yi zuwa jam'iyya APC. Ya ce APC za ta ruguje.
Rt. Hon. Aminu Waziri Tambuwal yace jam’iyyar PDP ta fara namijin kokarin karbe mulkin kasar nan a zaben 2023. Gwamnan na jihar Sokoto ya bayyana wannan a Ondo.
Jam'iyyar ZLP ta ruguje yayin da dukkan mambobinta a jihar Oyo suka sauya sheka zuwa jam;iyyar PDP. Shugaban ZLP na kasa shi ma ya tsunduma jam'iyyar ta PDP.
Tsohon ministan sufuri, Ibrahim Isa Bio ya sauya sheka daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki zuwa jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).
Tsohon ministan sufuri a tarayyan Najeriya kuma tsohon shugaban majalisar dokokin jihar Kwara ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa mai hamayya PDP
Gwamna Simon Lalong na jihar Filato ya yi martani kan tsige Abok Ayuba a matsayin kakakin majalisar dokokin jihar. Ya bayyana cewa ya yi mamaki matuka a kai.
Daya daga cikin yayan Basaraken Ebiraland, kuma shahararren ɗan kasuwa, Yarima Malik Ado Ibrahim, ya shiga jami'iyyar hamayya YPP kuma zai tsaya takara a 2023.
Gwamnonin jihohi hudu na jam'iyyar PDP sun dira jihar Oyo domin zawarcin tsohon gwamnan jihar Mimiko zuwa jam'iyyar PDP. A halin yanzu sun shiga tattaunawa dash
Dr Obiora Okonkwo, Dan takarar gwamna na jam'iyyar Zenith Labour Party (ZLP) da za a yi a ranar 6 ga watan Nuwamba, ya zubar da hawaye a yayin da ya ziyarci gar
Rahotan dake hitowa daga jihar Filato a arewacin Najeriya, ya bayyana cewa yan majalisa sun kada kuri'ar tsige kakakin majaliaar dokoki tare da maye gurbinsa
Siyasa
Samu kari