Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Wani dan majalisar dokokin jihar Borno, ya roki alfarmar a bari ya sake komawa kan kujerarsa. Dan majalisar ya fashe da kuka yayin da yake wannan roko.
Masu neman tikitin takarar gwamna na APC a zaben fidda gwanin da aka yi sun yi zanga-zanga a kan bayyanar Nentawe Yilwatda a matsayin wanda ya lashe zaben.
Atiku Abubakar, ya dauki alkawarin hada kan kasar tare da magance matsalolin tsaro da na tattalin arziki idan har aka zabe shi a matsayin shugaban kasa a 2023.
Dan takarar jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Alhaji Atiku Abubakar, ya ce yayi farin ciki sosai da yin nasara a zaben fidda gwanin jam'iyyar da aka yi.
Tsohon shugaban ma’aikatan gwamnan jihar Kaduna, Muhammed Dattijo, ya lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC na sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya.
Yayin da jam'iyyar PDP ke murnar kammala zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa, Sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya bar APC, ya rungumi PDP a Kebbi.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya sake lashe zaben fidda gwanin shugaban kasa na jam’iyyar PDP bayan ya samu kuri'u mafi rinjaye a zaben.
Rana bata karya, a yau Asabar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP za ta gudanar da taron gangami kuma zaben fidda gwanin dan takaran shugaban kasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin yan takaran shugaban kasa karkashin jam'iyyar People's Democratic Party PDP.
Rabiu Musa Kwankwaso ya nesanta kansa da hada-kai da Nyesom Wike wajen samun takara. Kwankwaso ya ce babu abin da ya hada shi da PDP tun da ya bar jam’iyyar.
Siyasa
Samu kari