Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Gwamna Simon Lalong ya tabbatar da cewa ya ji sunansa a cikin wadanda ake tunanin dauka a jam’iyyar APC, ya bada shawarar mataimakin Bola Tinubu ya zama kirista
Maganar da ake yi, Matan da suke rike da kujerun Kwamishononi sun fi maza yawa. Yanzu akwai mata 9 a kujerar Kwamishina a jihar Kaduna, maza su na da takwas ne.
Ejike Mbaka wanda tun kafin a je ko ina ya gano Goodluck Jonathan zai fadi zaben 2015 yace Peter Obi wahalar banza kurum zai yi a 2023 saboda mugun marowaci ne.
Bola Tinubu ya nuna wanda yake so ya zama Mataimakinsa a zaben 2023. Sanata Kashim Shettima shi ne wanda aka fi tunanin zai zama abokin takarar Tinubu a badi.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas ya yi nasarar lashe zaben da majalisar shawara da PDP ta kafa domin taimakawa wurin zabo abokin tafiyar Alhaji Atiku Abubakar.
Sanin kowa ne jam'iyyun siyasa sun fitar da ƴan takaransu daban-daban ta hanyar zaɓukan fidda gwani, amma abinda ake sauraro shi ne sunayen abokan takararsu.
Ya ce duk da cewa bai kashe wa deliget ko kwabo ba kafin zaben fidda gwanin, amma ya yi mamakin yadda ya kayar da ‘yan takarar da ke raba kudi ga su deliget din
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Democratic Party kuma shugaban Roots TV, Dumebi Kachukwu, a ranar Laraba ya bayyana cewa matarsa ta roke shi ya b
Mai magana da yawun babban jam'iyyar hamayya ta ƙasa wato PDP, Debo Ologunagba, ya ce yan Najeriya su ƙara hakuri nan yan awanni zasu ji sunan mataimakin Atiku.
Siyasa
Samu kari