Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, ya musanta rade-radin da ke yawo a kafafen sada zumunta, yana mai jaddada cewa har yanzu cikakken dan jam'iyyar APC ne.
A daidai lokacin da jam'iyyar PDP ke faɗi tashin zakulo amintaccen mataimaki ga Atiku, Sanata Kola Balogun daga jihar Oyo ya sauya sheka zuwa APC a hukumance.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Orji Kalu, ya ce zai yi aiki don nasarar dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu, a 2023.
Babban Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Halliru Maraya, ya ce haɗa shugaban kasa da mataimaki duk musulmai ya saɓa wa addinin Allah a ƙasa Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya shirya wani taron tattaunawa da gwamnonin da aka zaba a dandalin jam’iyyar PDP na kasar nan
Femi Adesina, mai magana da yawun shugaban kasa, ya ce David Oyedepo, mai majami'ar Living Faith ta duniya, ya "makance da kiyayyar" da yake wa shugaba Buhari.
Daga karshe dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan tikitin musulmi da musulmi da ake ta yayatawa.
Kakakin kungiyar dattawan arewa, Hakeem Baba-Ahmed, ya bayyana cewa a yanzu kan talakawan Najeriya ya waye saboda haka ba sa damuwa da addinin yan takararsu.
Babbar jam’iyyar adawa ta PDP ta yi watsi da rade-radin da ake yi cewa kwamitinta ya zabi gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya zama dan takarar mataimakin shugab
Tsohon gwamnan Abia, Orji Uzor Kalu, ya bayyana cewa koda Bola Tinubu ya zabi Musulmi a matsayin abokin takararsa, kiristoci na da kariya don matarsa fasto ce.
Siyasa
Samu kari